By using this site, you agree to the Privacy Policy and Terms of Use.
Accept
At'tajdid NewsAt'tajdid NewsAt'tajdid News
Notification Show More
Font ResizerAa
  • News
    • International News
  • Video
  • Lecture Audio
    • Tafsir
  • More
    • Books & Journal
      • Feature/Articles
    • Contact
    • Search Page
    • Blog
    • About Us
Reading: Takunkumin Yunwa: AL-JAZEERA Ta Nemi Duniya Ta Kaiwa Yanjarida Dauki A Gaza
Share
Font ResizerAa
At'tajdid NewsAt'tajdid News
  • HomeHome
  • My Feed
  • My Interests
  • My Saves
  • History
  • Blog
Search
  • Quick Access
    • Home
    • Contact Us
    • About Us
  • Categories
    • News
    • International News
    • Video
    • Books & Journal
    • Feature/Articles
    • Lecture Audio
    • Tafsir
Have an existing account? Sign In
Follow US
At'tajdid News > Blog > International News > Takunkumin Yunwa: AL-JAZEERA Ta Nemi Duniya Ta Kaiwa Yanjarida Dauki A Gaza
International NewsNews

Takunkumin Yunwa: AL-JAZEERA Ta Nemi Duniya Ta Kaiwa Yanjarida Dauki A Gaza

Attajdid
Last updated: 2025/07/25 at 7:34 AM
Attajdid Published July 25, 2025
Share
SHARE

Kamfanin yada labarai na Al-Jazeera ya yi Kira ga Yanjarida, da lauyoyi, da sauran hukumomin kare hakkin Dan”Adam na Duniya da su kaiwa “Yanjaridar Gaza dauki sakamakon yunwa da Kisan gillar da suke fuskanta da .

 

Yanayin da suke ciki ya biyo bayan Kisan kiyashi, da takunkumin Yunwa da Israila ta kakabawa yankin wadda ya shafe watan 21.

 

Kamfanin ya nuna damuwarsa Kan yanayin da Yan”jarida da sauran mutanen wanna yaki ke ciki, ya kuma bayyana cewa tarihi ba zai yafe ma duk mutumn da ke raye a Yanzu ba idan aka gaza yin aiki don kawao karshen wanna taaddancin da ke faruwa ba.

 

Kamfanin ya yabawa sadaukarwar da Yanjarida ke yi a Gaza, wadda izuwa Yanzu dayawa an kashe su wasu kuma an jikkatasu, Amma sauran na cigaba da rike amanar aikin.

 

A cewar wani babbaban Jami”i maikula da sashin fusahar AI, Mustafa Saoug I dan ba a tashi state an dauki kwakkwaran mataki ba to nan gaba kadan za”a rasa wadanda zasu bada labarin mummunan halin da ake ciki a yankin.

 

Kasar Israila ta kaddamar da yaki a yankin na Gaza wadda izuwa Yanzu da kashe Sama da mutum 60,000 mafi yawa Mata da kananan yara.

 

Haka kuma ta sanyawa yankin takunkumin Yunwa ta hanyar ana shigar da kayan abinvi da na again jinkai cikin yankin na Gaza.

 

Mairahoto

Muhammad Garba

At’tajdid News

You Might Also Like

Speakers Forum Congratulates Kwara, Katsina Speakers for Securing Governorship, Senate Tickets

Jigawa Governor: Our One Million Votes for Tinubu Are Non-Negotiable , Irreversible

Governor Namadi Affirmed as APC Jigawa State Gubernatorial Candidate for 2027

APC Primaries: Jigawa Speaker Retains Ticket Unopposed

Nursing Mother Inmate Freed as Jigawa NLC Women’s Wing Clears Her Court Fines

Attajdid July 25, 2025 July 25, 2025
Share This Article
Facebook Twitter Email Print
Leave a comment

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Follow US

Find US on Social Medias
Facebook Like
Twitter Follow
Youtube Subscribe
Telegram Follow

Weekly Newsletter

Subscribe to our newsletter to get our newest articles instantly!

Popular News
News

Hisba Official Exenorate Jigawa Commissioner From Confessing Elicit Affairs With Married Woman 

Attajdid Attajdid October 22, 2024
Abdullahi Abbas Receives Hundreds of NNPC Decampees To APC In Dawakin Kudu LG
MINISTRY OF DEFENCE PRESS RELEASE AUGUST 31ST 2024MATAWALLE , CDS AND OTHER SERVICE CHIEFS TO STORM SOKOTO TO FLUSH OUT BANDITS IN THE NORTH WEST…
Mata Sunyi Muzahara a Yemen
Jagoran ‘yan adawar Isra’ila Yair Lapid: –
- Advertisement -
Ad imageAd image
Global Coronavirus Cases

Confirmed

0

Death

0

More Information:Covid-19 Statistics

Categories

  • U.K News
  • Today News
  • Hot News
  • Video

About US

Attajdid News, a Nigerian media outlet, is dedicated to fostering dialogue among diverse communities, promoting integrity, transparency, and critical thinking.

Subscribe US

Subscribe to our newsletter to get our newest articles instantly!

© Foxiz News Network. Ruby Design Company. All Rights Reserved.
Welcome Back!

Sign in to your account

Lost your password?