By using this site, you agree to the Privacy Policy and Terms of Use.
Accept
At'tajdid NewsAt'tajdid NewsAt'tajdid News
Notification Show More
Font ResizerAa
  • News
    • International News
  • Video
  • Lecture Audio
    • Tafsir
  • More
    • Books & Journal
      • Feature/Articles
    • Contact
    • Search Page
    • Blog
    • About Us
Reading: Dalilin da ya Hana ni Zuwa Kano Tarbar Tinubu: Ganduje
Share
Font ResizerAa
At'tajdid NewsAt'tajdid News
  • HomeHome
  • My Feed
  • My Interests
  • My Saves
  • History
  • Blog
Search
  • Quick Access
    • Home
    • Contact Us
    • About Us
  • Categories
    • News
    • International News
    • Video
    • Books & Journal
    • Feature/Articles
    • Lecture Audio
    • Tafsir
Have an existing account? Sign In
Follow US
At'tajdid News > Blog > News > Dalilin da ya Hana ni Zuwa Kano Tarbar Tinubu: Ganduje
News

Dalilin da ya Hana ni Zuwa Kano Tarbar Tinubu: Ganduje

Attajdid
Last updated: 2025/07/19 at 11:43 AM
Attajdid Published July 19, 2025
Share
SHARE

Tsohon shugaban jam’iyyar APC na kasa, Dakta Abdullahi Umar Ganduje, ya ce bai halarci ziyarar ta’aziyyar da shugaba Bola Ahmed Tinubu ya kai Kano a ranar Juma’a ba, sakamakon wasu sabgogi da yake yi a Landan, wanda ya fara kwanaki biyar bayan murabus dinsa daga shugabancin jam’iyyar.

 

Da yake karin haske game da lamarin, Malam Muhammad Garba, tsohon shugaban ma’aikatan ofishin shugaban jam’iyyar APC na kasa, ya ce sabanin rade-radin da ake yadawa a kafafen yada labarai cewa Dr. Ganduje ba shi da lafiya ko kuma da gangan aka cire shi daga tawagar shugaban kasar, Ganduje ya tafi Landan ne domin wasu sabgoginsa na kashin kansa un Kafin a Sanya ranar.

 

Muhammad Garba ya bayyana cewa shugaba Tinubu, ya kawo ziyarar ne Kano domin yin ta’aziyya ga iyalan marigayi hamshakin dan kasuwa, Alhaji Aminu Dantata, Wanda kuma an sanar da Ganduje cewa Tinubu zai zo Kano, amma abin takaici duk da kokarin da aka yi na sake tsara jadawalin jirgin da Gandujen zai dawo Nigeria Amma hakan ya ci tura.

 

Sai dai duk da kasancewar Dr. Ganduje a kasar waje, kusan kowacce sa’a daya sai ta tuntubi manyan jagororin jam’iyyar da suka hada da mataimakin shugaban majalisar dattawa, Sanata Barau Jibrin da kuma shugaban jam’iyyar APC na jihar Kano, Alhaji Abdullahi Abbas, domin tabbatar da gudanar da ziyarar shugaban kasar cikin nasara.

 

Garba ya jaddada cewa murabus din Dr. Ganduje a matsayin shugaban jam’iyyar APC na kasa ko kadan ba zai shafi kyakykyawar alaka da ta dade tsakaninsa da shugaba Tinubu ba, dankon zumunci da aka gina tsawon shekaru na mutunta juna yana nan.

 

 

Mai  rahoto;

Salihu Garba.

 

 

At-tajdid News.

You Might Also Like

NASSI Hails Governor Namadi’s Progressive Policies for Small Businesses

Ramadan Feeding: Jigawa Plans to Put 8 Million Meals on the Tables of the Need

RT Hon Dangyatin Emerged Chaiman Progressive Speakers Conference

Jigawa Appoints Emir Of Dutse As 2026 Amirul Hajji

UNICEF Urges Media to Advocate for Increased Water, Sanitation, and Hygiene Budget.

Attajdid July 19, 2025 July 19, 2025
Share This Article
Facebook Twitter Email Print
Leave a comment

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Follow US

Find US on Social Medias
Facebook Like
Twitter Follow
Youtube Subscribe
Telegram Follow

Weekly Newsletter

Subscribe to our newsletter to get our newest articles instantly!

Popular News
News

Za Mu Tabbatar Da Cewa Babu Wanda Ya Sha Gabanmu Wajen Samar Da Ingantaccen Fetur Inji Dangote

Attajdid Attajdid September 4, 2024
SOJOJIN MAMAYA SUN KAI HARI SANSANIN ‘YAN GUDUN HIJIRA NA BALATA.
Jama’ar gari sun kashe DPO, sun ƙona ofishin ’yan sanda a Kano
Tafsir rana(2) 1445 Malam Aminu Aliyu Gusau (moddiban gusau)da Alaramma Yushe’u sani kwanar ganuwa.
A Reflection on Governor Namadi’s Purposeful Leadership
- Advertisement -
Ad imageAd image
Global Coronavirus Cases

Confirmed

0

Death

0

More Information:Covid-19 Statistics

Categories

  • U.K News
  • Today News
  • Hot News
  • Video

About US

Attajdid News, a Nigerian media outlet, is dedicated to fostering dialogue among diverse communities, promoting integrity, transparency, and critical thinking.

Subscribe US

Subscribe to our newsletter to get our newest articles instantly!

© Foxiz News Network. Ruby Design Company. All Rights Reserved.
Welcome Back!

Sign in to your account

Lost your password?