By using this site, you agree to the Privacy Policy and Terms of Use.
Accept
At'tajdid NewsAt'tajdid NewsAt'tajdid News
Notification Show More
Font ResizerAa
  • News
    • International News
  • Video
  • Lecture Audio
    • Tafsir
  • More
    • Books & Journal
      • Feature/Articles
    • Contact
    • Search Page
    • Blog
    • About Us
Reading: A wata sanarwa da kwamishinan yaɗa labarai na jihar kano Comrd. Ibrahim Abdullahi Waiya ya fitar kuma aka rabawa manema labarai.
Share
Font ResizerAa
At'tajdid NewsAt'tajdid News
  • HomeHome
  • My Feed
  • My Interests
  • My Saves
  • History
  • Blog
Search
  • Quick Access
    • Home
    • Contact Us
    • About Us
  • Categories
    • News
    • International News
    • Video
    • Books & Journal
    • Feature/Articles
    • Lecture Audio
    • Tafsir
Have an existing account? Sign In
Follow US
At'tajdid News > Blog > News > A wata sanarwa da kwamishinan yaɗa labarai na jihar kano Comrd. Ibrahim Abdullahi Waiya ya fitar kuma aka rabawa manema labarai.
News

A wata sanarwa da kwamishinan yaɗa labarai na jihar kano Comrd. Ibrahim Abdullahi Waiya ya fitar kuma aka rabawa manema labarai.

Attajdid
Last updated: 2025/05/27 at 10:51 AM
Attajdid Published May 27, 2025
Share
SHARE

A wata sanarwa da kwamishinan yaɗa labarai na jihar kano Comrd. Ibrahim Abdullahi Waiya ya fitar kuma aka rabawa manema labarai.

Ya ce Gwamnatin Kano ta amince da ware kudi naira miliyan dari da hamsin da daya da dubu dari takwas da sittin da uku da dari takwas da casa`in da biyar da kwabo casa`in da bakwai, domin aiwatar da wasu manyan ayyuka a garin.

 

Garin na Tiga Gadan dai shine wanda aka samu wani mutum ya hallaka mutane da yawa sakamakon sanya wuta a masallacin da ke garin yayin da Mutane suke gabatar da sallar Asuba

 

Ayyukan da gwamnatin Kano za ta aiwatar a garin sun hadar da sake Gina masallacin da Kuma ajujuwa biyu mai dauke da ofis.

 

Sai kuma gyaran bandakuna guda shida da Samar da Rijiyar Burtsatse mai amfani da hasken Rana wanda za ta kunshi babban tankin Ruwa.

 

Mai Rahoto

Mujahid Muhammad Tasiu

AT-TAJDID NEWS

You Might Also Like

NASSI Hails Governor Namadi’s Progressive Policies for Small Businesses

Ramadan Feeding: Jigawa Plans to Put 8 Million Meals on the Tables of the Need

RT Hon Dangyatin Emerged Chaiman Progressive Speakers Conference

Jigawa Appoints Emir Of Dutse As 2026 Amirul Hajji

UNICEF Urges Media to Advocate for Increased Water, Sanitation, and Hygiene Budget.

Attajdid May 27, 2025 May 27, 2025
Share This Article
Facebook Twitter Email Print
Leave a comment

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Follow US

Find US on Social Medias
Facebook Like
Twitter Follow
Youtube Subscribe
Telegram Follow

Weekly Newsletter

Subscribe to our newsletter to get our newest articles instantly!

Popular News
News

Zanga-zanga ta ɓarke kan zargin sojoji da kashe mata a Adamawa

Attajdid Attajdid December 10, 2025
Mata Sunyi Muzahara a Yemen
Payment of NBAIS Examination Fees – NAPAIS Commends Kano State Government
Breaking: Jigawa Imposes 24 Hours Curfew.
Isra’ila Ta Cigaba Da Ruwa Bama-bamai Kan Fararen hula A Gaza
- Advertisement -
Ad imageAd image
Global Coronavirus Cases

Confirmed

0

Death

0

More Information:Covid-19 Statistics

Categories

  • U.K News
  • Today News
  • Hot News
  • Video

About US

Attajdid News, a Nigerian media outlet, is dedicated to fostering dialogue among diverse communities, promoting integrity, transparency, and critical thinking.

Subscribe US

Subscribe to our newsletter to get our newest articles instantly!

© Foxiz News Network. Ruby Design Company. All Rights Reserved.
Welcome Back!

Sign in to your account

Lost your password?