By using this site, you agree to the Privacy Policy and Terms of Use.
Accept
At'tajdid NewsAt'tajdid NewsAt'tajdid News
Notification Show More
Font ResizerAa
  • News
    • International News
  • Video
  • Lecture Audio
    • Tafsir
  • More
    • Books & Journal
      • Feature/Articles
    • Contact
    • Search Page
    • Blog
    • About Us
Reading: Sifaniya za ta karɓi tree ministocin ƙasashen Larabawa ranar Lahadi
Share
Font ResizerAa
At'tajdid NewsAt'tajdid News
  • HomeHome
  • My Feed
  • My Interests
  • My Saves
  • History
  • Blog
Search
  • Quick Access
    • Home
    • Contact Us
    • About Us
  • Categories
    • News
    • International News
    • Video
    • Books & Journal
    • Feature/Articles
    • Lecture Audio
    • Tafsir
Have an existing account? Sign In
Follow US
At'tajdid News > Blog > News > Sifaniya za ta karɓi tree ministocin ƙasashen Larabawa ranar Lahadi
News

Sifaniya za ta karɓi tree ministocin ƙasashen Larabawa ranar Lahadi

Attajdid
Last updated: 2025/05/25 at 3:12 PM
Attajdid Published May 25, 2025
Share
SHARE

Sifaniya za ta karɓi tree ministocin ƙasashen Larabawa ranar Lahadi

 

 

A yau Lahadi Sifaniya za ta karɓi bakuncin ministocin ƙasashen Larabawa da Turai a wani taron samar da zaman lafiya a Gaza da mafitar kafuwar ƙasashe biyu masu cikakken iko a Gabas Ta Tsakiya.

 

Ƙasashen da za su halarci taron sun haɗa da Saudiyya da Masar da kuma Turkiyya.

 

Wakilin BBC ya ce gwamnatin Sifaniya, da ke yawan sukar Isra’ila, ta ce wannan taro an shirya shi ne da manufar kawo karshen zub da jini da yanayin jin-kai mai muni da ake ciki a Gaza.

 

Sannan taron na fatan ganin ya samar da hanyar tsagaita wuta da buɗe kofar kai isasshen agaji da kuma cimma yarjejeniyar da za ta bai wa Hamas damar sakin ƴan Isra’ila da suka rage a hannunta.

 

Mai Rahoto

Mujahid Muhammad Tasiu

AT-TAJDID NEWS

You Might Also Like

NASSI Hails Governor Namadi’s Progressive Policies for Small Businesses

Ramadan Feeding: Jigawa Plans to Put 8 Million Meals on the Tables of the Need

RT Hon Dangyatin Emerged Chaiman Progressive Speakers Conference

Jigawa Appoints Emir Of Dutse As 2026 Amirul Hajji

UNICEF Urges Media to Advocate for Increased Water, Sanitation, and Hygiene Budget.

Attajdid May 25, 2025 May 25, 2025
Share This Article
Facebook Twitter Email Print
Leave a comment

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Follow US

Find US on Social Medias
Facebook Like
Twitter Follow
Youtube Subscribe
Telegram Follow

Weekly Newsletter

Subscribe to our newsletter to get our newest articles instantly!

Popular News
News

Emir Sunusi, , Governors,, PDP Leaders, Civil Society, Advisers Console Jigawa Governor 

Attajdid Attajdid December 30, 2024
Arzikin Ɗangote ya ninka zuwa dala biliyan 28 bayan fara aikin matatar mansa
Zan ƙara Bawa ‘Yan Nijeriya da Kamfanoni Hanyoyin Samun Bashi-Tinubu
AMBALIYAR RUWA A GARIN MAIDUGURI
YARA MANYAN GOBE: A RANAR YARA TA DUNIYA DAGA FADAR SARKIN KATSINAN GUSAU, ALH. DR. IBRAHIM BELLO.
- Advertisement -
Ad imageAd image
Global Coronavirus Cases

Confirmed

0

Death

0

More Information:Covid-19 Statistics

Categories

  • U.K News
  • Today News
  • Hot News
  • Video

About US

Attajdid News, a Nigerian media outlet, is dedicated to fostering dialogue among diverse communities, promoting integrity, transparency, and critical thinking.

Subscribe US

Subscribe to our newsletter to get our newest articles instantly!

© Foxiz News Network. Ruby Design Company. All Rights Reserved.
Welcome Back!

Sign in to your account

Lost your password?