By using this site, you agree to the Privacy Policy and Terms of Use.
Accept
At'tajdid NewsAt'tajdid NewsAt'tajdid News
Notification Show More
Font ResizerAa
  • News
    • International News
  • Video
  • Lecture Audio
    • Tafsir
  • More
    • Books & Journal
      • Feature/Articles
    • Contact
    • Search Page
    • Blog
    • About Us
Reading: Ba mu tilasta wa kowa ya koma APC ba — Tinubu
Share
Font ResizerAa
At'tajdid NewsAt'tajdid News
  • HomeHome
  • My Feed
  • My Interests
  • My Saves
  • History
  • Blog
Search
  • Quick Access
    • Home
    • Contact Us
    • About Us
  • Categories
    • News
    • International News
    • Video
    • Books & Journal
    • Feature/Articles
    • Lecture Audio
    • Tafsir
Have an existing account? Sign In
Follow US
At'tajdid News > Blog > News > Ba mu tilasta wa kowa ya koma APC ba — Tinubu
News

Ba mu tilasta wa kowa ya koma APC ba — Tinubu

Attajdid
Last updated: 2025/05/23 at 6:26 PM
Attajdid Published May 23, 2025
Share
SHARE

Ba mu tilasta wa kowa ya koma APC ba — Tinubu

Babu wanda zai iya tilasta wa kowa ya tsaya a inda bai so, APC a shirye take ta karɓi ƙarin ’yan Najeriya da ke son…

Gida – Dailytrust Aminiya

Yi Rajista

Gida

Labarai

Saurari Shirye-Shiryenmu

Bidiyo

Fagen Siyasa

Al’ajabi

Dandalin Nishadi

Aminyar Kurmi

Kasuwanci

Wasanni

Kasashen Waje

☰

Click Here To Listen To Trust Radio Live

Manyan Labarai

Ba mu tilasta wa kowa ya koma APC ba — Tinubu

Babu wanda zai iya tilasta wa kowa ya tsaya a inda bai so, APC a shirye take ta karɓi ƙarin ’yan Najeriya da ke son…

 

 

Daga

Jamilu Adamu

Thu, 22 May 2025 21:26:26 GMT+0100

Shugaban Najeriya, Bola Ahmed Tinubu ya caccaki masu cewa gwamnatinsa na ingiza ’yan Najeriya wajen bin tsarin jam’iyya ɗaya, yana mai cewa ba za a iya zargin mutane kan zaɓar jam’iyya ba.

 

Da yake jawabi a wajen taron ƙoli na jam’iyyar APC karo na farko da aka yi a ranar Alhamis, da ya gudana a fadar shugaban ƙasa a Abuja, shugaban ya ce “jam’iyya ɗaya ce ke mulki”.

Gida – Dailytrust Aminiya

Yi Rajista

Gida

Labarai

Saurari Shirye-Shiryenmu

Bidiyo

Fagen Siyasa

Al’ajabi

Dandalin Nishadi

Aminyar Kurmi

Kasuwanci

Wasanni

Kasashen Waje

☰

Click Here To Listen To Trust Radio Live

Manyan Labarai

Ba mu tilasta wa kowa ya koma APC ba — Tinubu

Babu wanda zai iya tilasta wa kowa ya tsaya a inda bai so, APC a shirye take ta karɓi ƙarin ’yan Najeriya da ke son…

 

 

Daga

Jamilu Adamu

Thu, 22 May 2025 21:26:26 GMT+0100

Shugaban Najeriya, Bola Ahmed Tinubu ya caccaki masu cewa gwamnatinsa na ingiza ’yan Najeriya wajen bin tsarin jam’iyya ɗaya, yana mai cewa ba za a iya zargin mutane kan zaɓar jam’iyya ba.

 

Da yake jawabi a wajen taron ƙoli na jam’iyyar APC karo na farko da aka yi a ranar Alhamis, da ya gudana a fadar shugaban ƙasa a Abuja, shugaban ya ce “jam’iyya ɗaya ce ke mulki”.

 

Jami’an tsaron Zulum sun buɗe wa Boko Haram wuta a Maiduguri

An ceto matar da aka yi garkuwa da ita, da kama mutum 2 a Yobe

“Ga waɗanda har yanzu suke tunanin fita daga jam’iyyarsu, ƙasar nan taku ce, ku riƙe ta, ga masu maganar tsarin jam’iyya ɗaya, jam’iyya ɗaya ce ke mulkin Najeriya, ba za ku zargi mutanen da ke shirin ficewa a jam’iyyar ba.

 

“Na yi farin ciki da abin da muke da shi kuma ina tsammanin ƙari. Haka lamarin yake. Muna cikin tsarin mulkin demokraɗiyya.”

 

Ya ce, babu wanda zai iya tilasta wa kowa ya tsaya a inda bai so, ya ƙara da cewa APC a shirye take ta karɓi ƙarin ’yan Najeriya da ke son shiga jam’iyya mai mulki.

 

Ya ce, “Suna ganin jam’iyyar siyasa ta gaza, amma da jajircewarku, ba mu yi ƙasa a gwiwa ba, mu ne masu ci gaba, za mu yi sojan gona, ku ci gaba da yin aiki tuƙuru… Ina saurarenku ba su ba.

 

“Muna da damar da za mu sa Afirka ta kasance mai mai ci gaba, amma ina roƙonku da a ci gaba da tafiya tare. Ga waɗanda ba zan iya ba ma muƙaman siyasa ba, ku yi haƙuri, za ku yi farin cikin shiga wannan jam’iyya.”

 

Mai rahoto

Mustapha Garba Usman

You Might Also Like

NASSI Hails Governor Namadi’s Progressive Policies for Small Businesses

Ramadan Feeding: Jigawa Plans to Put 8 Million Meals on the Tables of the Need

RT Hon Dangyatin Emerged Chaiman Progressive Speakers Conference

Jigawa Appoints Emir Of Dutse As 2026 Amirul Hajji

UNICEF Urges Media to Advocate for Increased Water, Sanitation, and Hygiene Budget.

Attajdid May 23, 2025 May 23, 2025
Share This Article
Facebook Twitter Email Print
Leave a comment

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Follow US

Find US on Social Medias
Facebook Like
Twitter Follow
Youtube Subscribe
Telegram Follow

Weekly Newsletter

Subscribe to our newsletter to get our newest articles instantly!

Popular News
International News

Zaftarewar ƙasa a Kamaru ta kashe aƙalla mutum 12

Attajdid Attajdid November 10, 2024
Emir of Rano bags Honorary Doctorate Degree of Excellence 
Germany withdraws troops from Niger Amidst Of Gaza Genocide
NNPCL Ya Kara Farashi Fetur Daga N620 Zuwa  N897
Governor Namadi Never Tamper With LG Funds– Jigawa ALGON
- Advertisement -
Ad imageAd image
Global Coronavirus Cases

Confirmed

0

Death

0

More Information:Covid-19 Statistics

Categories

  • U.K News
  • Today News
  • Hot News
  • Video

About US

Attajdid News, a Nigerian media outlet, is dedicated to fostering dialogue among diverse communities, promoting integrity, transparency, and critical thinking.

Subscribe US

Subscribe to our newsletter to get our newest articles instantly!

© Foxiz News Network. Ruby Design Company. All Rights Reserved.
Welcome Back!

Sign in to your account

Lost your password?