By using this site, you agree to the Privacy Policy and Terms of Use.
Accept
At'tajdid NewsAt'tajdid NewsAt'tajdid News
Notification Show More
Font ResizerAa
  • News
    • International News
  • Video
  • Lecture Audio
    • Tafsir
  • More
    • Books & Journal
      • Feature/Articles
    • Contact
    • Search Page
    • Blog
    • About Us
Reading: Kisan Hanifah:Abdulmalik ya ƙalubalanci Hukuncin Kisan da Aka Yanke Masa
Share
Font ResizerAa
At'tajdid NewsAt'tajdid News
  • HomeHome
  • My Feed
  • My Interests
  • My Saves
  • History
  • Blog
Search
  • Quick Access
    • Home
    • Contact Us
    • About Us
  • Categories
    • News
    • International News
    • Video
    • Books & Journal
    • Feature/Articles
    • Lecture Audio
    • Tafsir
Have an existing account? Sign In
Follow US
At'tajdid News > Blog > News > Kisan Hanifah:Abdulmalik ya ƙalubalanci Hukuncin Kisan da Aka Yanke Masa
News

Kisan Hanifah:Abdulmalik ya ƙalubalanci Hukuncin Kisan da Aka Yanke Masa

Attajdid
Last updated: 2024/10/19 at 9:02 PM
Attajdid Published October 19, 2024
Share
SHARE
  1. Abdulmalik Tanko, malamin makarantar nan da kotu ta yanke masa hukuncin kisa ta hanyar rataya kan laifin kashe ɗalibarsa Hanifah Abubakar ’yar shekara biyu a Kano ya ƙalubalanci hukuncin.

 

Abdulmalik ya ɗaukaka kara ne yana neman kotu ta soke hukuncin da aka yanke masa.

 

A ranar 28 ga watan Yulin 2022 ne Mai Shari’a Usman Mallam Abba na Babbar Kotun Jihar Kano ya yanke wa Abdulmalik da abokinsa Hamisu Isyaku hukuncin kisa ta hanyar rataya bayan samun su da laifin yin  garkuwa da Hanifah da kuma kashe ta.

 

Marigayiya Hanifah dai ita ce kaɗai iyayenta suka haifa kafin ta gamu da ajalinta a hannun Abdulmalik.

 

Idan ba a manta ba, a baya Abdulmalik ya amsa laifin kisan ɗalibarsa Hanifah Abubakar mai shekaru biyu.

 

A baya Aminiya ta ruwaito shi yana bayyana cewa ya sace ta ne sannan ya yi amfani da shi kafar ɓera wajen hallaka ta ya binne ta a yankin Ƙaramar Hukumar Nassarawa da ke Jihar Kano.

 

Sun kitsa akwai gaba da Hanifah ne a hanyarta ta komawa gida daga makaranta, inda suka kai ta makarantar makarantarsa, ya kashe ta.

 

Bayan watanni da yanke masa hukuncin kisa ta hanyar rataya, lauyansu, Barista Anthony Ezenwoko, ya ɗaukaka ƙara tare neman a janye hukuncin.

 

Abdulmalik Tanko yana neman a soke hukuncin da aka yanke masa ne bisa hujjar cewa kotun farko ta yanke hukuncin a bisa kuskure.

Idongari.ng

 

Mai rahoto;

Salihu Garba.

 

At-tajdid News.

You Might Also Like

NASSI Hails Governor Namadi’s Progressive Policies for Small Businesses

Ramadan Feeding: Jigawa Plans to Put 8 Million Meals on the Tables of the Need

RT Hon Dangyatin Emerged Chaiman Progressive Speakers Conference

Jigawa Appoints Emir Of Dutse As 2026 Amirul Hajji

UNICEF Urges Media to Advocate for Increased Water, Sanitation, and Hygiene Budget.

Attajdid October 19, 2024 October 19, 2024
Share This Article
Facebook Twitter Email Print
Leave a comment

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Follow US

Find US on Social Medias
Facebook Like
Twitter Follow
Youtube Subscribe
Telegram Follow

Weekly Newsletter

Subscribe to our newsletter to get our newest articles instantly!

Popular News
News

WHO IS DR. ALIYU TILDE

Attajdid Attajdid July 27, 2024
Isra’ila na Cigaba da Samun Matsin Lambar Tsagaita Wuta a Gaza 
Ana Fargabar Barkewar Cutar Kwalara a Jahar Borno
Sarkin Musulmi ya Bayyana Dalilin da ya sa Ake Ganin Kamar Sarakuna na Tsoron Gwamnoni
Sojojin Najeriya sun yi kira ga mazauna Gombe da su kwantar da hankalinsu
- Advertisement -
Ad imageAd image
Global Coronavirus Cases

Confirmed

0

Death

0

More Information:Covid-19 Statistics

Categories

  • U.K News
  • Today News
  • Hot News
  • Video

About US

Attajdid News, a Nigerian media outlet, is dedicated to fostering dialogue among diverse communities, promoting integrity, transparency, and critical thinking.

Subscribe US

Subscribe to our newsletter to get our newest articles instantly!

© Foxiz News Network. Ruby Design Company. All Rights Reserved.
Welcome Back!

Sign in to your account

Lost your password?