By using this site, you agree to the Privacy Policy and Terms of Use.
Accept
At'tajdid NewsAt'tajdid NewsAt'tajdid News
Notification Show More
Font ResizerAa
  • News
    • International News
  • Video
  • Lecture Audio
    • Tafsir
  • More
    • Books & Journal
      • Feature/Articles
    • Contact
    • Search Page
    • Blog
    • About Us
Reading: Ana Fargabar Barkewar Cutar Kwalara a Jahar Borno
Share
Font ResizerAa
At'tajdid NewsAt'tajdid News
  • HomeHome
  • My Feed
  • My Interests
  • My Saves
  • History
  • Blog
Search
  • Quick Access
    • Home
    • Contact Us
    • About Us
  • Categories
    • News
    • International News
    • Video
    • Books & Journal
    • Feature/Articles
    • Lecture Audio
    • Tafsir
Have an existing account? Sign In
Follow US
At'tajdid News > Blog > Uncategorized > Ana Fargabar Barkewar Cutar Kwalara a Jahar Borno
Uncategorized

Ana Fargabar Barkewar Cutar Kwalara a Jahar Borno

Attajdid
Last updated: 2024/10/04 at 12:41 PM
Attajdid Published October 4, 2024
Share
SHARE

Ma’aikatar lafiya ta jihar Borno ta ayyana ɓarkewar annobar kwalara a faɗin jihar, inda aka fargabar fiye da mutum 450 sun kamu amma an tabbatar da kamuwar mutum 17 kawo yanzu.

Kwamishinan lafiya na jihar, Farfesa Baba Gana ne ya bayyana hakan lokacin da yake ayyana ɓarkewar annobar, inda ya ce daga cikin gwaji fiye da 200 da aka yi, 17 sun kamu da cutar.

Kwamishinan ya ƙara da cewa ɓarkewar cutar dai ya faru ne sakamakon annobar ambaliyar ruwa da ta ɗaiɗaita ɗaruruwan ƴan jihar.

Farfesa Baba Gana ya ce an samu ɓarkewar cutar a ƙananan hukumomin Jere da Mafa da Konduga da Dikwa da Ƙaramar Hukumar birnin da kewaye.

Mai Rahoto

Mujahid Muhammad Tasiu.

 

At-tajdid News.

You Might Also Like

TRUMP AND CHRISTIAN GENOCIDE IN NIGERIA

TRUMP AND CHRISTIAN GENOCIDE IN NIGERIA

2025 World Sight Day: NOA Advocates Eye Healthcare Consciousness 

ZANGA-ZANGA A SOKOTO: JAMA’A NA KUKAN TSARO, GOMNATI NA DAUKAR SABON MATAKI

The 2009 ASUU Agreement and the FGN’s Endless Broken Promises

Attajdid October 4, 2024 October 4, 2024
Share This Article
Facebook Twitter Email Print
Leave a comment

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Follow US

Find US on Social Medias
Facebook Like
Twitter Follow
Youtube Subscribe
Telegram Follow

Weekly Newsletter

Subscribe to our newsletter to get our newest articles instantly!

Popular News
International News

Abu Ubaida ya Bayyana Matsayarsu Akan Wadda Ya kai Hari a Iyakar Jordan da Isra’ila

Attajdid Attajdid September 9, 2024
FARKAWA DAGA BARCI: ƳAN AUSTRALIA SUN SHIGA YUNKURIN YAJIN YUNWA DON FALLASA KISAN KIYASHI A GAZA DA CIKIN GIDANSA 
DAKARUN MAMAYA NA ISRA’IL SUN CI GABA DA MUZGUNAWA MAZAUNA GAZA.
Ana Saran Za a Cimma Mastaya Akan Tsagaita Da Kuma Musayan Bursunonin Falasdinu da Isra’ila
Gwamnatin tarayya ta yi gargadin cewa Jahohi guda tara da kuma wasu garuruwa guda 15 a fadin yankin Arewa za su fuskanci mamakon ruwan sama a tsakanin 25 ga watan Augusta zuwa 29 ga watan Augusta wanda kuma ka iya haifar da Ambaliyar ruwa
- Advertisement -
Ad imageAd image
Global Coronavirus Cases

Confirmed

0

Death

0

More Information:Covid-19 Statistics

Categories

  • U.K News
  • Today News
  • Hot News
  • Video

About US

Attajdid News, a Nigerian media outlet, is dedicated to fostering dialogue among diverse communities, promoting integrity, transparency, and critical thinking.

Subscribe US

Subscribe to our newsletter to get our newest articles instantly!

© Foxiz News Network. Ruby Design Company. All Rights Reserved.
Welcome Back!

Sign in to your account

Lost your password?