By using this site, you agree to the Privacy Policy and Terms of Use.
Accept
At'tajdid NewsAt'tajdid NewsAt'tajdid News
Notification Show More
Font ResizerAa
  • News
    • International News
  • Video
  • Lecture Audio
    • Tafsir
  • More
    • Books & Journal
      • Feature/Articles
    • Contact
    • Search Page
    • Blog
    • About Us
Reading: Kashim Shettima ne Zai Wakilci Nijeriya a Taron MDD na 79
Share
Font ResizerAa
At'tajdid NewsAt'tajdid News
  • HomeHome
  • My Feed
  • My Interests
  • My Saves
  • History
  • Blog
Search
  • Quick Access
    • Home
    • Contact Us
    • About Us
  • Categories
    • News
    • International News
    • Video
    • Books & Journal
    • Feature/Articles
    • Lecture Audio
    • Tafsir
Have an existing account? Sign In
Follow US
At'tajdid News > Blog > News > Kashim Shettima ne Zai Wakilci Nijeriya a Taron MDD na 79
News

Kashim Shettima ne Zai Wakilci Nijeriya a Taron MDD na 79

Attajdid
Last updated: 2024/09/19 at 8:23 PM
Attajdid Published September 19, 2024
Share
SHARE

Shugaba Bola Tinubu ba zai halarci taron Majalisar Dinkin Duniya karo na 79 a birnin New York na Amurka ba a wannan shekara.

“Don haka shugaban ya umarci Mataimakin Shugaban Ƙasa Kashim Shettima ya jagoranci tawagar Nijeriya,” in ji sanarwar da Fadar Shugaban Ƙasar ta fitar a ranar Alhamis.

Sanarwar ta ƙara da cewa Shugaba Tinubu, wanda ya koma kasar a ranar Lahadin da ta gabata bayan tafiyarsa zuwa kasashen China da Birtaniya, ba zai je Amurkan ba ne saboda yana son mayar da hankali kan al’amuran cikin gida da kuma magance wasu kalubalen da kasar ke fuskanta, musamman bayan da aka yi fama da bala’in ambaliyar ruwa.

A taron Majalisar Dinkin Duniya 79, Mataimakin Shugaban Ƙasa Shettima zai gabatar da jawabin Nijeriya ga babban taron, da halartar muhimman abubuwan da za su gudana a taron, da kuma ganawa da wakilan wasu ƙasashen.

Babban Taron MDD mai taken “Kada a bar kowa a baya: Yin aiki tare don samar da zaman lafiya, dauwamammen ci gaba da mutunta bil’adama a yanzu da a gaba,” zai gudana ne daga ranar Talata 24 zuwa ranar Asabar 28 ga watan Satumban 2024.

TRT Afarka Hausa.

At-tajdid News.

You Might Also Like

NASSI Hails Governor Namadi’s Progressive Policies for Small Businesses

Ramadan Feeding: Jigawa Plans to Put 8 Million Meals on the Tables of the Need

RT Hon Dangyatin Emerged Chaiman Progressive Speakers Conference

Jigawa Appoints Emir Of Dutse As 2026 Amirul Hajji

UNICEF Urges Media to Advocate for Increased Water, Sanitation, and Hygiene Budget.

Attajdid September 19, 2024 September 19, 2024
Share This Article
Facebook Twitter Email Print
Leave a comment

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Follow US

Find US on Social Medias
Facebook Like
Twitter Follow
Youtube Subscribe
Telegram Follow

Weekly Newsletter

Subscribe to our newsletter to get our newest articles instantly!

Popular News
News

Gwamnatin tarayya ta ce ta kudiri aniyar aiwatar da sauye-sauye da za su kyautata walwala da kwarewar ma’aikatan Jinya

Attajdid Attajdid August 4, 2025
Sojoji Sun Kashe ’Yan Ta’adda Da Ke Shirin Kai Hari Ga Masu Gyaran Layin Lantarkin Arewa
*BORNO STATE POLICE COMMAND* *PRESS RELEASE* *4TH DECEMBER, 2024*
Bayani kan Masjidul Aqsah tare da Malam Aminu Aliyu Gusau.
Kungiyar ma’aikatan Majalisar Dokoki ta kasa reshen Majalisar Dokokin jihar Kano ta gudanar da bikin bankwana da ma’aikatan Majalisar 23 da suka kammala aikinsu na gwamnati a ranar 31 ga watan Disambar 2024.
- Advertisement -
Ad imageAd image
Global Coronavirus Cases

Confirmed

0

Death

0

More Information:Covid-19 Statistics

Categories

  • U.K News
  • Today News
  • Hot News
  • Video

About US

Attajdid News, a Nigerian media outlet, is dedicated to fostering dialogue among diverse communities, promoting integrity, transparency, and critical thinking.

Subscribe US

Subscribe to our newsletter to get our newest articles instantly!

© Foxiz News Network. Ruby Design Company. All Rights Reserved.
Welcome Back!

Sign in to your account

Lost your password?