By using this site, you agree to the Privacy Policy and Terms of Use.
Accept
At'tajdid NewsAt'tajdid NewsAt'tajdid News
Notification Show More
Font ResizerAa
  • News
    • International News
  • Video
  • Lecture Audio
    • Tafsir
  • More
    • Books & Journal
      • Feature/Articles
    • Contact
    • Search Page
    • Blog
    • About Us
Reading: Burkina Faso da Senegal za su ƙulla alaƙar tsaro
Share
Font ResizerAa
At'tajdid NewsAt'tajdid News
  • HomeHome
  • My Feed
  • My Interests
  • My Saves
  • History
  • Blog
Search
  • Quick Access
    • Home
    • Contact Us
    • About Us
  • Categories
    • News
    • International News
    • Video
    • Books & Journal
    • Feature/Articles
    • Lecture Audio
    • Tafsir
Have an existing account? Sign In
Follow US
At'tajdid News > Blog > News > Burkina Faso da Senegal za su ƙulla alaƙar tsaro
News

Burkina Faso da Senegal za su ƙulla alaƙar tsaro

Attajdid
Last updated: 2025/05/17 at 9:40 PM
Attajdid Published May 17, 2025
Share
SHARE

Burkina Faso da Senegal za su ƙulla alaƙar tsaro

 

 

Shugaban gwamnatin mulkin soji na ƙasar Burkina Faso, Ibrahim Traore ya gana da Firaministan Senegal, Ousmane Sonko domin tattauna hanyoyin haɗin gwiwa domin yaƙi da rashin tsaro da sauran abubuwan da suka shafi ƙasashen biyu.

 

An gudanar da tattaunawar ce a ranar 16 ga watan Mayu a babban birnin Burkina Faso, Ouagadougou, kamar yadda kafar Burkina24 mai zaman kanta a ƙasar ta ruwaito.

 

“Na zo ne domin nuna goyon baya ga Shugaban Ƙasa Traore da gwamnatinsa da ma mutanen ƙasar a ƙoƙarin da suke yi na yaƙi da ta’addanci da aka ƙaƙaba musu, sannan mu duba hanyoyin da za mu ƙulla alaƙa da haɗin gwiwar taimakon juna,” in ji Sonko bayan tattaunawar.

 

Firaministan ya ce rashin tsaron ba zai tsaya a Burkina Faso da Mali da Nijar kaɗai bam “babu ƙasar da za ta tsira idan ta’addancin ya cigaba da faɗaɗa a yankin Afirka ta Yamma,” in ji shi.

 

Mai Rahoto

Mujahid Muhammad Tasiu

You Might Also Like

Nursing Mother Inmate Freed as Jigawa NLC Women’s Wing Clears Her Court Fines

NASSI Hails Governor Namadi’s Progressive Policies for Small Businesses

Ramadan Feeding: Jigawa Plans to Put 8 Million Meals on the Tables of the Need

RT Hon Dangyatin Emerged Chaiman Progressive Speakers Conference

Jigawa Appoints Emir Of Dutse As 2026 Amirul Hajji

Attajdid May 17, 2025 May 17, 2025
Share This Article
Facebook Twitter Email Print
Leave a comment

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Follow US

Find US on Social Medias
Facebook Like
Twitter Follow
Youtube Subscribe
Telegram Follow

Weekly Newsletter

Subscribe to our newsletter to get our newest articles instantly!

Popular News
International News

Ana Tuhumar Ma’aikatan Lafiya 47 a Kotu Kan Mutuwar Jarirai a Turkiyya

Attajdid Attajdid November 19, 2024
Birninkudu LG Empowers 170 Youth in To Agriculture
Mece ce Makomar Sansanonin Sojin Rasha a Syria?
Gumel Emirate Foundation Honours Abacha”s Transport Minister, Gen. Gumel
Ƙoƙarin gwamnatin Nijeriya na sulhunta NUPENG da Dangote ya ci tura
- Advertisement -
Ad imageAd image
Global Coronavirus Cases

Confirmed

0

Death

0

More Information:Covid-19 Statistics

Categories

  • U.K News
  • Today News
  • Hot News
  • Video

About US

Attajdid News, a Nigerian media outlet, is dedicated to fostering dialogue among diverse communities, promoting integrity, transparency, and critical thinking.

Subscribe US

Subscribe to our newsletter to get our newest articles instantly!

© Foxiz News Network. Ruby Design Company. All Rights Reserved.
Welcome Back!

Sign in to your account

Lost your password?