By using this site, you agree to the Privacy Policy and Terms of Use.
Accept
At'tajdid NewsAt'tajdid NewsAt'tajdid News
Notification Show More
Font ResizerAa
  • News
    • International News
  • Video
  • Lecture Audio
    • Tafsir
  • More
    • Books & Journal
      • Feature/Articles
    • Contact
    • Search Page
    • Blog
    • About Us
Reading: Isra’ila Ta Kaddamar Da Hari a Yammacin Kogin Jordan Na PalastinuIsra’ila ta gaddamar da hari a arewa maso yammacin kogin Jordan
Share
Font ResizerAa
At'tajdid NewsAt'tajdid News
  • HomeHome
  • My Feed
  • My Interests
  • My Saves
  • History
  • Blog
Search
  • Quick Access
    • Home
    • Contact Us
    • About Us
  • Categories
    • News
    • International News
    • Video
    • Books & Journal
    • Feature/Articles
    • Lecture Audio
    • Tafsir
Have an existing account? Sign In
Follow US
At'tajdid News > Blog > International News > Isra’ila Ta Kaddamar Da Hari a Yammacin Kogin Jordan Na PalastinuIsra’ila ta gaddamar da hari a arewa maso yammacin kogin Jordan
International News

Isra’ila Ta Kaddamar Da Hari a Yammacin Kogin Jordan Na PalastinuIsra’ila ta gaddamar da hari a arewa maso yammacin kogin Jordan

Attajdid
Last updated: 2024/08/28 at 5:23 PM
Attajdid Published August 28, 2024
Share
SHARE

harin yana samun goyon bayan jirage masu saukar ungulu da jirage marasa matuka da ya shafi Jenin, Tubas da Tulkarm Sojojin Isra’ila na amfani da jirage masu saukar ungulu da mayaka sosai a harin da suke kaiwa a arewacin gabar yammacin kogin Jordan. Harin shi ne mafi girma tun bayan Operation Defensive Shield a shekara ta 2002.Sun kashe wani soja da wani dan kunar bakin wake na Palasdinawa a unguwar Al-Zaytoun da ke gabashin birnin Gaza a hukumance.

A wata sanarwa da Sojojin Isra’ila suka fitar na  fara wani gagarumin aikin soji mai tsawo a Arewacin Yammacin Kogin Jordan, ciki har da garuruwan Jenin, Tulkarm, da Tubas yakin shi ne mafi girma tun shekara ta 2002 kuma ana sa ran zai dauki dogon lokacin.

Sojojin yahudawan  sasahyoniyya sun kewaye dukkanin asibitocin Jenin da Tulkarm don hana ‘yan Gwagwarmaya zuwa wurinsu Sojojin Isra’ila sun kira yakin  da sojojin za su yi  a arewacin kasar “sansanoni na rani” a yakin Yammacin Kogin Jordan rundunar sojojin Isra’ila ta sanar da cewa za ta binciki marasa lafiyar Falasdinawa da za su shiga asibitocin da aka yi wa kawanya a Tulkarm da Jenin.

Wani bincike da aka gudanar ya nuna cewa, dukkan kisan kiyashin da aka yi a Gaza jiya, makamai masu linzami ne na Amurka suka yi.Bincike ya nuna cewa, dukkan kisan kiyashin da aka yi a Gaza jiya, makamai masu linzami ne na Amurka suka yi hakan yana kara tabbatarwaSuna yin amfani makamai masu linzamin da Amurka suka basu.

Bayan mamayar da sojojin Isra’ila suka yi  a yammacin gabar kogin Jordan sun baiwa mazauna sansanin Nour Shams da ke Tulkarm a yammacin gabar kogin Jordan da su fice daga sansanin cikin sa’o’i hudu kacal, suna masu ikirarin kare lafiyarsu, da kuma cewa tsarin zai yi tsawo.

At-tajdid News.

You Might Also Like

Mass Turnout As Jigawa Flagg-Off 2025 Polio Immunization Campaign Targets 1.5 Million Children 

ZAMFARA STATE MUSLIMS LEAGUE FOR PEACE AND DEVELOPMENT OPEN LETTER TO TRUMP AND THE U.S.A CONGRESS:

Israel Strategies For Dividing Gaza Intro Two Zone

⭕️ Reuters, citing European and American sources

Israila ta Rushe Gidajen Falasɗinawa a Gaza, ta ƙaddamar da Sabon Hari a Khan Younis

Attajdid August 28, 2024 August 28, 2024
Share This Article
Facebook Twitter Email Print
Leave a comment

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Follow US

Find US on Social Medias
Facebook Like
Twitter Follow
Youtube Subscribe
Telegram Follow

Weekly Newsletter

Subscribe to our newsletter to get our newest articles instantly!

Popular News
News

Rundunar RSF ta Sudan da ƙawayenta sun ƙulla yarjejeniya domin kafa gwamnatin adawa a ƙasar

Attajdid Attajdid May 23, 2025
Tsaya da Kafarka  KUNGIYAR JTI ta horar da Dalibai
Harin Boko Haram ya tilasta wa ɗaruruwan mutane tserewa a Borno
Ana Saran Za a Cimma Mastaya Akan Tsagaita Da Kuma Musayan Bursunonin Falasdinu da Isra’ila
Facebook ya Nemi Afuwar Cire Bayanan Firaministan Malaysia Kan Kisan Haniyeh.
- Advertisement -
Ad imageAd image
Global Coronavirus Cases

Confirmed

0

Death

0

More Information:Covid-19 Statistics

Categories

  • U.K News
  • Today News
  • Hot News
  • Video

About US

Attajdid News, a Nigerian media outlet, is dedicated to fostering dialogue among diverse communities, promoting integrity, transparency, and critical thinking.

Subscribe US

Subscribe to our newsletter to get our newest articles instantly!

© Foxiz News Network. Ruby Design Company. All Rights Reserved.
Welcome Back!

Sign in to your account

Lost your password?