By using this site, you agree to the Privacy Policy and Terms of Use.
Accept
At'tajdid NewsAt'tajdid NewsAt'tajdid News
Notification Show More
Font ResizerAa
  • News
    • International News
  • Video
  • Lecture Audio
    • Tafsir
  • More
    • Books & Journal
      • Feature/Articles
    • Contact
    • Search Page
    • Blog
    • About Us
Reading: Ta’alim Alkali Sanusi Muhammad Magami..
Share
Font ResizerAa
At'tajdid NewsAt'tajdid News
  • HomeHome
  • My Feed
  • My Interests
  • My Saves
  • History
  • Blog
Search
  • Quick Access
    • Home
    • Contact Us
    • About Us
  • Categories
    • News
    • International News
    • Video
    • Books & Journal
    • Feature/Articles
    • Lecture Audio
    • Tafsir
Have an existing account? Sign In
Follow US
At'tajdid News > Blog > Video > Ta’alim Alkali Sanusi Muhammad Magami..
Video

Ta’alim Alkali Sanusi Muhammad Magami..

Attajdid
Last updated: 2024/07/25 at 5:00 PM
Attajdid Published July 25, 2024
Share
SHARE

https://www.facebook.com/share/v/BveKRWorRB6urDN5/?mibextid=oFDknk

You Might Also Like

Sakon zuwa ga Daliban Sheikh Bashir Nuhu Assalafy kashi na (36)

Syrian Rebel Commander Addresses Crowds After Victory

Shirin filin Addini da rayuwa. Al-Wala’u Wal Bara’u Fil Islam (Darasi na 9). tere da Shiek Abdullahi Salihu Aikawa Ka’id JTI Kano.

Shirin filin Addini da rayuwa tere Shiek Abdullahi Salihu Aikawa Ka’id JTI Kano.

Wannan shi ne jawabin Mataimakin Kwamandan Hisbah ta Jahar Kano Dr.Mujaheeddin Dr. Aminuddin Abubakar a wajan taron kungiyar Jama’atut Tajdidil Islamy ( JTI) yankin Kano ta Gabas. A wajan taron da Kwamatin kula da al’amuran tarbiyya ya gabatar akan tarbiyya da shaye-shaye a dakin taro na hukumar zakka da kubisi ta Jahar Kano dake kan titin airport road Kano.

Attajdid July 25, 2024 July 25, 2024
Share This Article
Facebook Twitter Email Print
Leave a comment

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Follow US

Find US on Social Medias
Facebook Like
Twitter Follow
Youtube Subscribe
Telegram Follow

Weekly Newsletter

Subscribe to our newsletter to get our newest articles instantly!

Popular News
News

Ƙungiyar ƙwallon ƙafa ta Kasa Super Eagles wacce ta ƙunshi zallan yan wasan da ke taka leda a Najeriya, tayi rashin nasara a wasan ta na farko na gasar cin kofin tamaula na ƙasashen nahiyar Afrika a hannun takwararta na ƙasar Senegal da ci daya da nema. Manazarta al’amurra wasan ƙwallon ƙafa na kallon rashin nasara a matsayi wata yar manuniya da ke nuna irin koma-baya da kuma siyasa da ta dabaibaye al’amurran zaɓen yan wasa da zasu wakilci Najeriya a wannan gasa. Alal misali, da dama daga cikin manazarta da suka kalli wasan sun nuna damuwa kan yadda masu ruwa da tsaki suka ajiye shahararren ɗan wasan Kano Pillarss Rabiu Ali Pele bisa hujjar shekarun haihuwa duk da cewa yana kan ganiyyar sa na wasa a gasar Firimiya Lig ta ƙasa, hasali ya kasance ɗan wasa daya tilo da ya kafa tarihin cin mafi yawan kwallayeya gasar ta Firimiya Lig. A sauran wasan gasar da aka fafata a rukunin da Najeriya ke ciki, an tashi daga wasa kowacce ƙungiya na da ci daya tsakanin Congo da Sudan, abin da ke nuni da cewa zuwa yanzu Najeriya ce ta karshe rukunin na ‘D’, kuma Ƙungiyoyi biyun da suka fi yawan maki sune zasu haura zuwa zagaye na gaba na gasar. A wasannin da za’a fafata a wannan rana, Burkina Faso za ta kara da jamhuriyyar Afrika ta Tsakiya, sai kuma wasa tsakanin Mauritania da Tanzania. A wani labarin kuma, Wata kotu a Ingila ta bayar da belin tsohon ɗan wasan Arsenal, Thomas Partey bayan tuhumar sa bisa zargin laifukan cin zarafin wasu mata. An zargi ɗan wasan na Ghana da yi wa wasu mata biyu fyaɗe tare da cin zarafin wata daban. Lamarin da ake zargi ya faru ne a tsakanin shekara ta 2021 zuwa 2022 lokacin da yake taka leda a Arsenal. Daga cikin hukunce-hukuncen da kotun ta yanke masa, ta hana Partey yi wa kowace daga cikin matan magana, sannan dole ya sanar da ƴansanda idan zai canja gida ko zai yi

Attajdid Attajdid August 6, 2025
December 12, 2024
Ƴanbindiga sun cinna wa gonaki wuta a jihar Zamfara
The Gaza death toll has risen to more than 40,098 Palestinians amid Israel’s continued bombardment of the besieged enclave since October 7, says the health ministry.
Gwamnatin tarayya ta cire sama da naira biliyan 256 daga rabon kudaden man fetur na wata-wata, a kashi na farko na rabin shekarar 2025 domin aiwatar da ayyukan gine-ginen bututun gas a faɗin ƙasar nan.
- Advertisement -
Ad imageAd image
Global Coronavirus Cases

Confirmed

0

Death

0

More Information:Covid-19 Statistics

Categories

  • U.K News
  • Today News
  • Hot News
  • Video

About US

Attajdid News, a Nigerian media outlet, is dedicated to fostering dialogue among diverse communities, promoting integrity, transparency, and critical thinking.

Subscribe US

Subscribe to our newsletter to get our newest articles instantly!

© Foxiz News Network. Ruby Design Company. All Rights Reserved.
Welcome Back!

Sign in to your account

Lost your password?