{"id":5295,"date":"2025-10-24T09:03:17","date_gmt":"2025-10-24T09:03:17","guid":{"rendered":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/?p=5295"},"modified":"2025-10-24T09:03:17","modified_gmt":"2025-10-24T09:03:17","slug":"amnesty-da-likitocin-england-sun-bukaci-israel-ta-saki-maaikatan-lafiya-palestine-95","status":"publish","type":"post","link":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/?p=5295","title":{"rendered":"Amnesty, Da Likitocin England Sun Bukaci Israel Ta Saki Maaikatan Lafiya Palestine 95"},"content":{"rendered":"<p>Amnesty, Da Likitocin England Sun Bukaci Israel Ta Saki Maaikatan Lafiya Palestine 95<\/p>\n<p>&nbsp;<\/p>\n<p>Kungiyar Karen Hakkin Dan&#8221;Adam da ta Likitocin Kasar Birtaniya sun Bukaci Kasar Israel da ta gaggauta sakin ma&#8221;aikatan Lafiya Palasdinawa sama da 95 da ke tsare a gidajen yarim Kasar.<\/p>\n<p>&nbsp;<\/p>\n<p>Kungiyoyin sun yi wannan Kiran ne ya yin wata zanga-zangar da su ka gudanar a Dandalin St.Thomas\u2019 Hospital da ke tsakiya Birnin London<\/p>\n<p>&nbsp;<\/p>\n<p>Al-Jazeera ta rawaito cewa daga cikin wadanda ke tsare a kurkukun na Israel har da Hussam Abu Safia Daraktan Asibitin Kamal Adwan da ke arewacin Gaza.<\/p>\n<p>&nbsp;<\/p>\n<p>Kungiyoyin sun bayyana tsare maaikatan lafiya tare da gallaza musu a matsayin wani laifi na keta hakkin Dan&#8221;Adam da kuma laififfukan Yaki wadda duniya ke Allahwadarai da Shi.<\/p>\n<p>&nbsp;<\/p>\n<p>Isra&#8217;ila ta Kama Maaikatan Lafiya da ke aiki a yankin Gaza guda 431 in da ta Saki 309 bayani yarjejeniyar tsagaita wuta da aka sanyawa hannu.<\/p>\n<p>&nbsp;<\/p>\n<p>A cikin ya kin shekaru biyu da Israel ta kaddamar a Gaza ta kashe maaikatan Lafiya Sama da 1,700 ta kuma lalata Kashi 95 na cibiyoyin Kiwon Lafiya a yankin.<\/p>\n<p>&nbsp;<\/p>\n<p>Tuni dai Kotun Duniya ta bayyana shugaban Israel Benjamin Natanyaho A matsayin wadda ta bada sammacin kamowa sabo da laififfukan Yaki.<\/p>\n<p>&nbsp;<\/p>\n<p>Zuwa yanzu Isra&#8217;ila ta kwashe mutanen sama da 65,000 a Gaza ciki mafia yawa Mata da kananan Yara, tare da kuma hana shigar da kayan a gaji da magunguna yankin da ta wargaza Sakamakon ruwan bamabamai da ta ke yii<\/p>\n","protected":false},"excerpt":{"rendered":"<p>Amnesty, Da Likitocin England Sun Bukaci Israel Ta Saki Maaikatan Lafiya Palestine 95 &nbsp; Kungiyar Karen Hakkin Dan&#8221;Adam da ta Likitocin Kasar Birtaniya sun Bukaci Kasar Israel da ta gaggauta sakin ma&#8221;aikatan Lafiya Palasdinawa sama da 95 da ke tsare a gidajen yarim Kasar. &nbsp; Kungiyoyin sun yi wannan Kiran ne ya yin wata zanga-zangar [&hellip;]<\/p>\n","protected":false},"author":2,"featured_media":5296,"comment_status":"open","ping_status":"open","sticky":false,"template":"","format":"standard","meta":{"content-type":"","footnotes":""},"categories":[59],"tags":[],"class_list":{"0":"post-5295","1":"post","2":"type-post","3":"status-publish","4":"format-standard","5":"has-post-thumbnail","7":"category-news"},"_links":{"self":[{"href":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/posts\/5295","targetHints":{"allow":["GET"]}}],"collection":[{"href":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/posts"}],"about":[{"href":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/types\/post"}],"author":[{"embeddable":true,"href":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/users\/2"}],"replies":[{"embeddable":true,"href":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/index.php?rest_route=%2Fwp%2Fv2%2Fcomments&post=5295"}],"version-history":[{"count":1,"href":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/posts\/5295\/revisions"}],"predecessor-version":[{"id":5297,"href":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/posts\/5295\/revisions\/5297"}],"wp:featuredmedia":[{"embeddable":true,"href":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/media\/5296"}],"wp:attachment":[{"href":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/index.php?rest_route=%2Fwp%2Fv2%2Fmedia&parent=5295"}],"wp:term":[{"taxonomy":"category","embeddable":true,"href":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/index.php?rest_route=%2Fwp%2Fv2%2Fcategories&post=5295"},{"taxonomy":"post_tag","embeddable":true,"href":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/index.php?rest_route=%2Fwp%2Fv2%2Ftags&post=5295"}],"curies":[{"name":"wp","href":"https:\/\/api.w.org\/{rel}","templated":true}]}}