{"id":5222,"date":"2025-09-13T18:04:35","date_gmt":"2025-09-13T18:04:35","guid":{"rendered":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/?p=5222"},"modified":"2025-09-13T18:04:35","modified_gmt":"2025-09-13T18:04:35","slug":"turkiyya-ta-yi-tur-da-harin-da-israila-ta-kai-kan-tawagar-hamas-a-qatar","status":"publish","type":"post","link":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/?p=5222","title":{"rendered":"Turkiyya ta yi tur da harin da Isra&#8217;ila ta kai kan tawagar Hamas a Qatar"},"content":{"rendered":"<p>Turkiyya ta yi tur da harin da Isra&#8217;ila ta kai kan tawagar Hamas a Qatar<\/p>\n<p>Ma&#8217;aikatar Harkokin Wajen Turkiyya ta yi kakkausan garga\u0257i da yin tur da &#8220;manufofin Isra&#8217;ila na fa\u0257a\u0257a mamaya.&#8221;<\/p>\n<p>Ma\u2019aikatar Harkokin Wajen Turkiyya ta fitar da wata sanarwa mai lamba: 183, a ranar 9 ga Satumban 2025, \u201cDangane da Harin Isra\u2019ila kan Doha, Babban Birnin Qatar\u201d.<\/p>\n<p>&nbsp;<\/p>\n<p>\u201cMuna Allah wadai da harin da Isra\u2019ila ta kai kan tawagar tattaunawar Hamas a Doha, babban birnin Qatar,\u201d sanarwar ta fara da cewa.<\/p>\n<p>&nbsp;<\/p>\n<p>Ma\u2019aikatar ta nuna cewa ayyukan Isra\u2019ila suna da rikitarwa; a gefe guda tana nuna kamar tana son tattaunawa don kawo karshen yakin Gaza da dawo da mutanen Isra\u2019ila da aka yi garkuwa da su, amma a gefe guda tana \u0199ara tayar da tarzoma har ma a wasu yankunan da ba na Falasdinu.<\/p>\n<p>&nbsp;<\/p>\n<p>\u201cKai hari kan tawagar tattaunawar Hamas yayin da ake ci gaba da tattaunawar tsagaita wuta yana nuna cewa Isra\u2019ila tana son ci gaba da ya\u0199i, ba zaman lafiya take nema ba.\u201d<\/p>\n<p>Ma\u2019aikatar ta ce Isra\u2019ila tana \u0199ara samun sabbin abokan gaba ta hanyar kai hare-hare ba tare da wani dalili ba: \u201cDa wannan hari, Qatar, wadda ta shiga tsakani wajen tattaunawar tsagaita wuta, ta shiga jerin kasashen da Isra\u2019ila ke kai wa hari a yankin.\u201d<\/p>\n<p>&nbsp;<\/p>\n<p>\u201cWannan hujja ce a fili kan manufofin fadada yankin da Isra\u2019ila ke yi da kuma daukar ta\u2019addanci a matsayin manufofin gwamnatinta.\u201d<\/p>\n<p>&nbsp;<\/p>\n<p>Ma\u2019aikatar ta sake jaddada goyon bayanta ga Qatar wadda ta kasance mai shiga tsakani a ya\u0199in Gaza, tana daukar nauyin tattaunawa don kawo karshen wahalhalun da al\u2019ummar Falasdinu ke sha.<\/p>\n<p>&nbsp;<\/p>\n<p>\u201cMuna tare da Qatar kan wannan mummunan hari da ya nufi keta ikon mallaka da tsaronta. Muna sake kira ga al\u2019ummar duniya da su matsa wa Isra\u2019ila lamba don kawo karshen hare-haren da take ci gaba da kaiwa a Falasdinu da yankin.\u201d<\/p>\n<p>&nbsp;<\/p>\n<p>Mai rahoto<\/p>\n<p>Mustapha Garba Usman<\/p>\n","protected":false},"excerpt":{"rendered":"<p>Turkiyya ta yi tur da harin da Isra&#8217;ila ta kai kan tawagar Hamas a Qatar Ma&#8217;aikatar Harkokin Wajen Turkiyya ta yi kakkausan garga\u0257i da yin tur da &#8220;manufofin Isra&#8217;ila na fa\u0257a\u0257a mamaya.&#8221; Ma\u2019aikatar Harkokin Wajen Turkiyya ta fitar da wata sanarwa mai lamba: 183, a ranar 9 ga Satumban 2025, \u201cDangane da Harin Isra\u2019ila kan [&hellip;]<\/p>\n","protected":false},"author":2,"featured_media":5223,"comment_status":"open","ping_status":"open","sticky":false,"template":"","format":"standard","meta":{"content-type":"","footnotes":""},"categories":[59],"tags":[],"class_list":{"0":"post-5222","1":"post","2":"type-post","3":"status-publish","4":"format-standard","5":"has-post-thumbnail","7":"category-news"},"_links":{"self":[{"href":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/posts\/5222","targetHints":{"allow":["GET"]}}],"collection":[{"href":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/posts"}],"about":[{"href":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/types\/post"}],"author":[{"embeddable":true,"href":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/users\/2"}],"replies":[{"embeddable":true,"href":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/index.php?rest_route=%2Fwp%2Fv2%2Fcomments&post=5222"}],"version-history":[{"count":1,"href":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/posts\/5222\/revisions"}],"predecessor-version":[{"id":5224,"href":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/posts\/5222\/revisions\/5224"}],"wp:featuredmedia":[{"embeddable":true,"href":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/media\/5223"}],"wp:attachment":[{"href":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/index.php?rest_route=%2Fwp%2Fv2%2Fmedia&parent=5222"}],"wp:term":[{"taxonomy":"category","embeddable":true,"href":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/index.php?rest_route=%2Fwp%2Fv2%2Fcategories&post=5222"},{"taxonomy":"post_tag","embeddable":true,"href":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/index.php?rest_route=%2Fwp%2Fv2%2Ftags&post=5222"}],"curies":[{"name":"wp","href":"https:\/\/api.w.org\/{rel}","templated":true}]}}