{"id":5153,"date":"2025-09-03T11:33:57","date_gmt":"2025-09-03T11:33:57","guid":{"rendered":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/?p=5153"},"modified":"2025-09-03T11:33:57","modified_gmt":"2025-09-03T11:33:57","slug":"rudunar-yansanda-ta-yi-gargadi-ga-yansiyasa-da-ke-kalaman-tunzura-jamaa-a-jihar-kebbi","status":"publish","type":"post","link":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/?p=5153","title":{"rendered":"Rudunar Yansanda Ta Yi Gargadi Ga Yansiyasa Da ke Kalaman Tunzura Jamaa A Jihar Kebbi"},"content":{"rendered":"<p>Rudunar Yansanda Ta Yi Gargadi Ga Yansiyasa Da ke Kalaman Tunzura Jamaa A Jihar Kebbi<\/p>\n<p>&nbsp;<\/p>\n<p>&nbsp;<\/p>\n<p>Rundunar \u2018yan sandan jihar Kebbi ta alakanta yawan samun rikicin da ake a tsakanin magoya bayan yan siyasa harma da yan siyasar kansu da yawan samun kalaman tinziri da akeyin daga jagororin siyasa a jihar., inda ta yi gargadi daukar tsattsauran mataki.<\/p>\n<p>&nbsp;<\/p>\n<p>Kwamishinan \u2018yan sandan jihar, Sani Bello ne ya bayyana haka a ranar Litinin a Birnin Kebbi a lokacin da yake zantawa da manema labarai bayan wata ganawar sirri da ta yi da gwamna Nasir Idris.<\/p>\n<p>&nbsp;<\/p>\n<p>Ganawar ta biyo bayan harin da aka kai da safiyar yau kan ayarin motocin shugaban jam\u2019iyyar (ADC) wato African Democratic Congress a jihar Kebbi da kuma tsohon ministan shari\u2019a Abubakar Malami.<\/p>\n<p>&nbsp;<\/p>\n<p>Wasu da ake kyautata zaton \u2018yan bangar siyasa ne suka kai wa Malami hari a Birnin Kebbi a ranar Litinin din da ta gabata, a daidai lokacin da gamayyar jam\u2019iyyar ADC a jihar Sakkwato ta samu gagarumin ci gaba bayan ficewa daga jam\u2019iyyar All Progressives Congress, jim kadan bayan ya dawo jihar a ziyarar jaje.<\/p>\n","protected":false},"excerpt":{"rendered":"<p>Rudunar Yansanda Ta Yi Gargadi Ga Yansiyasa Da ke Kalaman Tunzura Jamaa A Jihar Kebbi &nbsp; &nbsp; Rundunar \u2018yan sandan jihar Kebbi ta alakanta yawan samun rikicin da ake a tsakanin magoya bayan yan siyasa harma da yan siyasar kansu da yawan samun kalaman tinziri da akeyin daga jagororin siyasa a jihar., inda ta yi [&hellip;]<\/p>\n","protected":false},"author":2,"featured_media":5154,"comment_status":"open","ping_status":"open","sticky":false,"template":"","format":"standard","meta":{"content-type":"","footnotes":""},"categories":[59],"tags":[],"class_list":{"0":"post-5153","1":"post","2":"type-post","3":"status-publish","4":"format-standard","5":"has-post-thumbnail","7":"category-news"},"_links":{"self":[{"href":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/posts\/5153","targetHints":{"allow":["GET"]}}],"collection":[{"href":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/posts"}],"about":[{"href":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/types\/post"}],"author":[{"embeddable":true,"href":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/users\/2"}],"replies":[{"embeddable":true,"href":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/index.php?rest_route=%2Fwp%2Fv2%2Fcomments&post=5153"}],"version-history":[{"count":1,"href":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/posts\/5153\/revisions"}],"predecessor-version":[{"id":5155,"href":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/posts\/5153\/revisions\/5155"}],"wp:featuredmedia":[{"embeddable":true,"href":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/media\/5154"}],"wp:attachment":[{"href":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/index.php?rest_route=%2Fwp%2Fv2%2Fmedia&parent=5153"}],"wp:term":[{"taxonomy":"category","embeddable":true,"href":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/index.php?rest_route=%2Fwp%2Fv2%2Fcategories&post=5153"},{"taxonomy":"post_tag","embeddable":true,"href":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/index.php?rest_route=%2Fwp%2Fv2%2Ftags&post=5153"}],"curies":[{"name":"wp","href":"https:\/\/api.w.org\/{rel}","templated":true}]}}