{"id":5108,"date":"2025-08-26T10:34:50","date_gmt":"2025-08-26T10:34:50","guid":{"rendered":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/?p=5108"},"modified":"2025-08-26T10:34:50","modified_gmt":"2025-08-26T10:34:50","slug":"dokar-ta-baci-a-jahar-jigawa-kan-fannin-ilimi","status":"publish","type":"post","link":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/?p=5108","title":{"rendered":"Dokar ta Baci a jahar Jigawa kan fannin ilimi"},"content":{"rendered":"<p>Gwamnatin Jihar Jigawa ta ayyana dokar ta baci a fannin ilimi, inda ta kaddamar da wani gagarumin gyara domin magance raunin karatun kananan yara da kuma karfafa harsashin ilimi a fadin jihar.<\/p>\n<p>&nbsp;<\/p>\n<p>Gwamna Umar Namadi, a wata hira da ya yi da manema labarai ya ce sun yanke wannan shawara ne bayan wani bincike da aka gudanar, wanda ya nuna cewa takwas daga cikin kowanne dalibai 10 na Ajin Firamare na 1 ba sa iya karatu ko rubutu.<\/p>\n<p>&nbsp;<\/p>\n<p>A wani bangare na gyare-gyaren, gwamnatin ta raba Ma&#8217;aikatar Ilimi gida biyu, Ma&#8217;aikatar Ilimi ta Farko da ta Gaba da Farko a wani mataki na tabbatar da ingantaccen shugabanci.<\/p>\n<p>&nbsp;<\/p>\n<p>Gwamnan ya kuma ce gwamnatinsa ta karfafa sa ido a makarantu da kuma shigar iyaye cikin lamarin, ta hanyar karfafa wa Kwamitocin Gudanar da Makarantu, tare da kafa Mothers&#8217; Forums wato Kungiyoyin iyaye Mata.<\/p>\n<p>&nbsp;<\/p>\n<p>Yayin da Kwamitocin SBMC ke sa ido kan halartar malamai, kungiyoyin mata kuma na tabbatar da cewa yara suna zuwa makaranta a kai a kai.<\/p>\n","protected":false},"excerpt":{"rendered":"<p>Gwamnatin Jihar Jigawa ta ayyana dokar ta baci a fannin ilimi, inda ta kaddamar da wani gagarumin gyara domin magance raunin karatun kananan yara da kuma karfafa harsashin ilimi a fadin jihar. &nbsp; Gwamna Umar Namadi, a wata hira da ya yi da manema labarai ya ce sun yanke wannan shawara ne bayan wani bincike [&hellip;]<\/p>\n","protected":false},"author":2,"featured_media":5007,"comment_status":"open","ping_status":"open","sticky":false,"template":"","format":"standard","meta":{"content-type":"","footnotes":""},"categories":[59],"tags":[],"class_list":{"0":"post-5108","1":"post","2":"type-post","3":"status-publish","4":"format-standard","5":"has-post-thumbnail","7":"category-news"},"_links":{"self":[{"href":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/posts\/5108","targetHints":{"allow":["GET"]}}],"collection":[{"href":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/posts"}],"about":[{"href":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/types\/post"}],"author":[{"embeddable":true,"href":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/users\/2"}],"replies":[{"embeddable":true,"href":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/index.php?rest_route=%2Fwp%2Fv2%2Fcomments&post=5108"}],"version-history":[{"count":1,"href":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/posts\/5108\/revisions"}],"predecessor-version":[{"id":5109,"href":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/posts\/5108\/revisions\/5109"}],"wp:featuredmedia":[{"embeddable":true,"href":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/media\/5007"}],"wp:attachment":[{"href":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/index.php?rest_route=%2Fwp%2Fv2%2Fmedia&parent=5108"}],"wp:term":[{"taxonomy":"category","embeddable":true,"href":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/index.php?rest_route=%2Fwp%2Fv2%2Fcategories&post=5108"},{"taxonomy":"post_tag","embeddable":true,"href":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/index.php?rest_route=%2Fwp%2Fv2%2Ftags&post=5108"}],"curies":[{"name":"wp","href":"https:\/\/api.w.org\/{rel}","templated":true}]}}