{"id":5091,"date":"2025-08-25T12:08:43","date_gmt":"2025-08-25T12:08:43","guid":{"rendered":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/?p=5091"},"modified":"2025-08-25T12:08:43","modified_gmt":"2025-08-25T12:08:43","slug":"makomar-najeriya-na-hannun-matasa","status":"publish","type":"post","link":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/?p=5091","title":{"rendered":"Makomar Najeriya na hannun matasa"},"content":{"rendered":"<p>Makomar Najeriya na hannun matasa<\/p>\n<p>Malaman addinin Musulunci da shugabannin al\u2019umma sun bu\u0199aci matasan Najeriya da su rungumi rayuwa mai ma\u2019ana bisa koyarwar addini, suna garga\u0257i cewa watsi da tarbiyyarsu\u2026<\/p>\n<p>&nbsp;<\/p>\n<p>Malaman addinin Musulunci da shugabannin al\u2019umma sun bu\u0199aci matasan Najeriya da su rungumi rayuwa mai ma\u2019ana bisa koyarwar addini, suna garga\u0257i cewa watsi da tarbiyyarsu na iya jefa makomar \u0199asa cikin ha\u0257ari.<\/p>\n<p>&nbsp;<\/p>\n<p>An yi wannan kira ne a taron \u2019Light of Guidance Youth Conference 2025\u2019 da aka gudanar a Abuja, wanda \u0199ungiyoyin Light of Guidance Foundation da Ma\u2019aruf Foundation suka shirya.<\/p>\n<p>&nbsp;<\/p>\n<p>Uwargidan Gwamnan Jihar Yobe, Hajiya Hafsat Kollere-Buni, ta shaida wa mahalarta taron cewa matasa su ne \u201ckadarar \u0199asa mafi daraja,\u201d don haka dole a jagorance su da koyarwar Musulunci domin su jagoranci al\u2019ummarsu cikin mutunci.<\/p>\n<p>&nbsp;<\/p>\n<p>\u201cIdan muka jagorance su bisa koyarwar Musulunci, za su kai al\u2019ummarmu gaba cikin martaba da mutunci. Amma idan muka yi watsi da su, muna iya rasa makomarsu da ma tamu baki daya,\u201d in ji ta.<\/p>\n<p>&nbsp;<\/p>\n<p>Daraktan Gudanarwa na Gidauniyar Light of Guidance, Mohammad Khamis Ahmad, ya ce an shirya taron ne domin magance rashin tsari da manufar rayuwa da ya kara\u0257e matasa.<\/p>\n<p>&nbsp;<\/p>\n<p>Sauran masu jawabi sun ha\u0257a da Shugaban Islamic Media Nigeria, Aliyu Rashid Makarifi, wanda ya ce matasan yau su ne shugabannin gobe, a yayin da da Farfesa a fannin Tattalin Arziki a Jami\u2019ar Nile, Ahmed Adamu, ya garga\u0257i game da tasirin kafofin sada zumunta da son kayan duniya.<\/p>\n<p>&nbsp;<\/p>\n<p>Taron ya kunshi laccoci, tattaunawa da domin \u0199arfafa tarbiyyar addini da na halin kirki a tsakanin matasa.<\/p>\n<p>&nbsp;<\/p>\n<p>Mai rahoto<\/p>\n<p>Mustapha Garba Usman<\/p>\n","protected":false},"excerpt":{"rendered":"<p>Makomar Najeriya na hannun matasa Malaman addinin Musulunci da shugabannin al\u2019umma sun bu\u0199aci matasan Najeriya da su rungumi rayuwa mai ma\u2019ana bisa koyarwar addini, suna garga\u0257i cewa watsi da tarbiyyarsu\u2026 &nbsp; Malaman addinin Musulunci da shugabannin al\u2019umma sun bu\u0199aci matasan Najeriya da su rungumi rayuwa mai ma\u2019ana bisa koyarwar addini, suna garga\u0257i cewa watsi da [&hellip;]<\/p>\n","protected":false},"author":2,"featured_media":5092,"comment_status":"open","ping_status":"open","sticky":false,"template":"","format":"standard","meta":{"content-type":"","footnotes":""},"categories":[59],"tags":[],"class_list":{"0":"post-5091","1":"post","2":"type-post","3":"status-publish","4":"format-standard","5":"has-post-thumbnail","7":"category-news"},"_links":{"self":[{"href":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/posts\/5091","targetHints":{"allow":["GET"]}}],"collection":[{"href":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/posts"}],"about":[{"href":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/types\/post"}],"author":[{"embeddable":true,"href":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/users\/2"}],"replies":[{"embeddable":true,"href":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/index.php?rest_route=%2Fwp%2Fv2%2Fcomments&post=5091"}],"version-history":[{"count":1,"href":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/posts\/5091\/revisions"}],"predecessor-version":[{"id":5093,"href":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/posts\/5091\/revisions\/5093"}],"wp:featuredmedia":[{"embeddable":true,"href":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/media\/5092"}],"wp:attachment":[{"href":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/index.php?rest_route=%2Fwp%2Fv2%2Fmedia&parent=5091"}],"wp:term":[{"taxonomy":"category","embeddable":true,"href":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/index.php?rest_route=%2Fwp%2Fv2%2Fcategories&post=5091"},{"taxonomy":"post_tag","embeddable":true,"href":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/index.php?rest_route=%2Fwp%2Fv2%2Ftags&post=5091"}],"curies":[{"name":"wp","href":"https:\/\/api.w.org\/{rel}","templated":true}]}}