{"id":5082,"date":"2025-08-25T10:41:21","date_gmt":"2025-08-25T10:41:21","guid":{"rendered":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/?p=5082"},"modified":"2025-08-25T10:41:21","modified_gmt":"2025-08-25T10:41:21","slug":"rahotan-yadda-aka-wayi-gari-a-yankin-gaza","status":"publish","type":"post","link":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/?p=5082","title":{"rendered":"Rahotan Yadda Aka Wayi Gari a Yankin Gaza"},"content":{"rendered":"<p>Rahotan Yadda Aka Wayi Gari a Yankin Gaza<\/p>\n<p>Gaza Now ta ruwaito cewa al\u2019amura sun kara tsananta a cikin Zirin Gaza yayin da hare-haren Isra\u2019ila ke ci gaba da jefa fararen hula cikin mawuyacin hali.<\/p>\n<p>Rahotanni sun tabbatar da cewa an yi mummunar kisan gilla a cikin sansanonin \u2018yan gudun hijira, inda mutane da dama suka mutu tare da samun raunuka sakamakon hare-haren da dakarun Isra\u2019ila suka kai.<\/p>\n<p>A arewacin Gaza, a wajen rabon tallafin abinci a Zikim, daruruwan fararen hula da ke fama da yunwa sun hallaka yayin da suke cikin jerin neman abinci, bayan harin da sojojin mamaya suka kai musu.<\/p>\n<p>Haka kuma, gidajen jama\u2019a sun ci gaba da rushewa, lamarin da ya tilasta dubban mutane kafa tantuna a bakin tekun Gaza, a karkashin mawuyacin yanayi na yunwa da talauci.<\/p>\n<p>A wajen Gaza kuwa, al\u2019ummar Mexico sun gudanar da zanga-zangar adawa da kisan kiyashi, inda suka kai farmaki suka kona safarar Isra\u2019ila a Mexico City, a matsayin martani ga abin da suka kira laifukan yaki da yunwar da ake jefa Falasdinawa a ciki.<\/p>\n<p>Daga cikin Gaza kuma, rahotanni sun bayyana yunkurin ceto wani karamin yaro da ya samu raunuka sakamakon harin da Isra\u2019ila ta kai a yankin al-Karama da ke arewacin Gaza.<\/p>\n<p>Mai rahoto;<br \/>\nM.B.S.Gama.<\/p>\n<p>At-tajdid News.<\/p>\n","protected":false},"excerpt":{"rendered":"<p>Rahotan Yadda Aka Wayi Gari a Yankin Gaza Gaza Now ta ruwaito cewa al\u2019amura sun kara tsananta a cikin Zirin Gaza yayin da hare-haren Isra\u2019ila ke ci gaba da jefa fararen hula cikin mawuyacin hali. Rahotanni sun tabbatar da cewa an yi mummunar kisan gilla a cikin sansanonin \u2018yan gudun hijira, inda mutane da dama [&hellip;]<\/p>\n","protected":false},"author":2,"featured_media":5083,"comment_status":"open","ping_status":"open","sticky":false,"template":"","format":"standard","meta":{"content-type":"","footnotes":""},"categories":[59],"tags":[],"class_list":{"0":"post-5082","1":"post","2":"type-post","3":"status-publish","4":"format-standard","5":"has-post-thumbnail","7":"category-news"},"_links":{"self":[{"href":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/posts\/5082","targetHints":{"allow":["GET"]}}],"collection":[{"href":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/posts"}],"about":[{"href":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/types\/post"}],"author":[{"embeddable":true,"href":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/users\/2"}],"replies":[{"embeddable":true,"href":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/index.php?rest_route=%2Fwp%2Fv2%2Fcomments&post=5082"}],"version-history":[{"count":1,"href":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/posts\/5082\/revisions"}],"predecessor-version":[{"id":5084,"href":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/posts\/5082\/revisions\/5084"}],"wp:featuredmedia":[{"embeddable":true,"href":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/media\/5083"}],"wp:attachment":[{"href":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/index.php?rest_route=%2Fwp%2Fv2%2Fmedia&parent=5082"}],"wp:term":[{"taxonomy":"category","embeddable":true,"href":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/index.php?rest_route=%2Fwp%2Fv2%2Fcategories&post=5082"},{"taxonomy":"post_tag","embeddable":true,"href":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/index.php?rest_route=%2Fwp%2Fv2%2Ftags&post=5082"}],"curies":[{"name":"wp","href":"https:\/\/api.w.org\/{rel}","templated":true}]}}