{"id":5063,"date":"2025-08-19T13:57:03","date_gmt":"2025-08-19T13:57:03","guid":{"rendered":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/?p=5063"},"modified":"2025-08-19T13:57:03","modified_gmt":"2025-08-19T13:57:03","slug":"gwamnatin-jihar-jigawa-ta-dauki-nauyin-dalibai-184-domin-karo-karatun-likitanci-a-kasashen-waje","status":"publish","type":"post","link":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/?p=5063","title":{"rendered":"Gwamnatin Jihar Jigawa ta dauki nauyin dalibai 184 domin karo karatun likitanci a kasashen waje."},"content":{"rendered":"<p>Gwamnatin Jihar Jigawa ta dauki nauyin dalibai 184 domin karo karatun likitanci a kasashen waje.<\/p>\n<p>Wannan na daga cikin kokarin gwamnatin jihar na rage \u0199arancin likitoci a jihar.<\/p>\n<p>Daga cikin daliban, 160 an tura su jami\u2019ar Near East University dake Cyprus, yayin da sauran aka turasu jami&#8217;ar Integral University dake kasar India.<\/p>\n<p>Gwamnatin ta ce wannan shiri na da nufin samar da karin kwararrun likitoci a Jigawa, musamman ma wajen karfafa wa mata gwiwa su shiga harkar likitanci.<\/p>\n<p>Rahotanni sun nuna cewa gwamnati ta kashe sama da Naira miliyan dubu 4 domin biyawa daliban kudin makaranta, da masauki,da abinci,da kudin jirgi da sauran bukatun daliban.<\/p>\n<p>Wasu daga cikin daliban da suka dawo gida hutu sun nuna godiyarsu ga gwamnatin.<\/p>\n<p>A cikin yarjejeniyar da aka sanya hannu, daliban za su dawo su yi aiki a Jigawa na tsawon shekaru daidai da lokacin da suka dauka suna karatu a kasashen waje.<\/p>\n<p>Baya ga daliban likitanci, akwai kusan dalibai 15 da ba na likitanci ba, ciki har da wadanda aka kwaso daga kasar Sudan lokacin rikici, wadanda suma suke amfana daga shirin.<\/p>\n","protected":false},"excerpt":{"rendered":"<p>Gwamnatin Jihar Jigawa ta dauki nauyin dalibai 184 domin karo karatun likitanci a kasashen waje. Wannan na daga cikin kokarin gwamnatin jihar na rage \u0199arancin likitoci a jihar. Daga cikin daliban, 160 an tura su jami\u2019ar Near East University dake Cyprus, yayin da sauran aka turasu jami&#8217;ar Integral University dake kasar India. Gwamnatin ta ce [&hellip;]<\/p>\n","protected":false},"author":2,"featured_media":5007,"comment_status":"open","ping_status":"open","sticky":false,"template":"","format":"standard","meta":{"content-type":"","footnotes":""},"categories":[59],"tags":[],"class_list":{"0":"post-5063","1":"post","2":"type-post","3":"status-publish","4":"format-standard","5":"has-post-thumbnail","7":"category-news"},"_links":{"self":[{"href":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/posts\/5063","targetHints":{"allow":["GET"]}}],"collection":[{"href":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/posts"}],"about":[{"href":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/types\/post"}],"author":[{"embeddable":true,"href":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/users\/2"}],"replies":[{"embeddable":true,"href":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/index.php?rest_route=%2Fwp%2Fv2%2Fcomments&post=5063"}],"version-history":[{"count":1,"href":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/posts\/5063\/revisions"}],"predecessor-version":[{"id":5064,"href":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/posts\/5063\/revisions\/5064"}],"wp:featuredmedia":[{"embeddable":true,"href":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/media\/5007"}],"wp:attachment":[{"href":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/index.php?rest_route=%2Fwp%2Fv2%2Fmedia&parent=5063"}],"wp:term":[{"taxonomy":"category","embeddable":true,"href":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/index.php?rest_route=%2Fwp%2Fv2%2Fcategories&post=5063"},{"taxonomy":"post_tag","embeddable":true,"href":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/index.php?rest_route=%2Fwp%2Fv2%2Ftags&post=5063"}],"curies":[{"name":"wp","href":"https:\/\/api.w.org\/{rel}","templated":true}]}}