{"id":5027,"date":"2025-08-09T09:08:53","date_gmt":"2025-08-09T09:08:53","guid":{"rendered":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/?p=5027"},"modified":"2025-08-09T09:08:53","modified_gmt":"2025-08-09T09:08:53","slug":"tattalin-arziki","status":"publish","type":"post","link":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/?p=5027","title":{"rendered":"TATTALIN ARZIKI"},"content":{"rendered":"<p>TATTALIN ARZIKI<\/p>\n<p>&nbsp;<\/p>\n<p>Shugaban kasa Bola Ahmad Tinubu ya amince da Kara jarin Bankin manoma na kasa zuwa naira tiriliyan daya da digo biyar.<\/p>\n<p>&nbsp;<\/p>\n<p>A wata sanarwa da ma&#8217;aikatar Noma ta kasa ta fitar tace wannan ne karon farko a tarihin Najeriya da Bankin ya samu adadin wannan kudi a matsayin jarin sa, Wanda ke nuni da fatan gwamnati na bunkasa harkokin Noma a kasar nan.<\/p>\n<p>&nbsp;<\/p>\n<p>Wannan na zuwa a daidai lokacin da ministan harkokin Noma da Samar da abinci Abubakar kyari ke bayyana cewa, gwamnatin tarayya ta dukufa wajen aiwatar da manufofin Nima na kasa.<\/p>\n<p>&nbsp;<\/p>\n<p>Manufofin sun Kunshi amfani da sabbin kayan noma da suka dace da zamani da Kuma sabuwar fasahar zamani tare da saukakawa manoma samun abubuwan da suke bukata na harkokin Noma.<\/p>\n<p>&nbsp;<\/p>\n<p>Yace hakan zai Kara sanya sha&#8217;awar noma a tsakanin al&#8217;uma musamman ma matasa da Mata.<\/p>\n<p>&nbsp;<\/p>\n<p>Awanni 48 da kara farashin litar Mai zuwa Naira Dari Tara da 55,, kamfanin Mai na kasa NNPCL ya sake rage farashin zuwa Naira Dari Tara a gidajen man da ke zama mallakin sa.<\/p>\n<p>&nbsp;<\/p>\n<p>A wani bincike da jaridar punch ta gudanar ya nuna cewa tuni wasu gidajen man da ke mallakin NNPCL a Abuja suka canja farashin litar zuwa ga Sabon farashin na NNPCL.<\/p>\n<p>&nbsp;<\/p>\n<p>Ragin na Naira 55 na zuwa ne kwanaki biyu bayan wasu gidajen Man sun Kara farashin litar su zuwa naira Dari 9 da 55.<\/p>\n","protected":false},"excerpt":{"rendered":"<p>TATTALIN ARZIKI &nbsp; Shugaban kasa Bola Ahmad Tinubu ya amince da Kara jarin Bankin manoma na kasa zuwa naira tiriliyan daya da digo biyar. &nbsp; A wata sanarwa da ma&#8217;aikatar Noma ta kasa ta fitar tace wannan ne karon farko a tarihin Najeriya da Bankin ya samu adadin wannan kudi a matsayin jarin sa, Wanda [&hellip;]<\/p>\n","protected":false},"author":2,"featured_media":4722,"comment_status":"open","ping_status":"open","sticky":false,"template":"","format":"standard","meta":{"content-type":"","footnotes":""},"categories":[59],"tags":[],"class_list":{"0":"post-5027","1":"post","2":"type-post","3":"status-publish","4":"format-standard","5":"has-post-thumbnail","7":"category-news"},"_links":{"self":[{"href":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/posts\/5027","targetHints":{"allow":["GET"]}}],"collection":[{"href":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/posts"}],"about":[{"href":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/types\/post"}],"author":[{"embeddable":true,"href":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/users\/2"}],"replies":[{"embeddable":true,"href":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/index.php?rest_route=%2Fwp%2Fv2%2Fcomments&post=5027"}],"version-history":[{"count":1,"href":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/posts\/5027\/revisions"}],"predecessor-version":[{"id":5028,"href":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/posts\/5027\/revisions\/5028"}],"wp:featuredmedia":[{"embeddable":true,"href":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/media\/4722"}],"wp:attachment":[{"href":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/index.php?rest_route=%2Fwp%2Fv2%2Fmedia&parent=5027"}],"wp:term":[{"taxonomy":"category","embeddable":true,"href":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/index.php?rest_route=%2Fwp%2Fv2%2Fcategories&post=5027"},{"taxonomy":"post_tag","embeddable":true,"href":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/index.php?rest_route=%2Fwp%2Fv2%2Ftags&post=5027"}],"curies":[{"name":"wp","href":"https:\/\/api.w.org\/{rel}","templated":true}]}}