{"id":5024,"date":"2025-08-09T09:06:59","date_gmt":"2025-08-09T09:06:59","guid":{"rendered":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/?p=5024"},"modified":"2025-08-09T09:06:59","modified_gmt":"2025-08-09T09:06:59","slug":"rundunar-yan-sandan-jihar-gombe-ta-cafke-wasu-matasa-biyu-da-ake-zargi-da-kashe-wani-matashi-mai-suna-dauda-ahmed-dan-shekara-22-a-garin-kumo-da-ke-karamar-hukumar-akko-a-jihar","status":"publish","type":"post","link":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/?p=5024","title":{"rendered":"Rundunar yan sandan jihar Gombe ta cafke wasu matasa biyu da ake zargi da kashe wani matashi mai suna Dauda Ahmed dan shekara 22 a garin Kumo da ke karamar hukumar Akko a jihar."},"content":{"rendered":"<p>Rundunar yan sandan jihar Gombe ta cafke wasu matasa biyu da ake zargi da kashe wani matashi mai suna Dauda Ahmed dan shekara 22 a garin Kumo da ke karamar hukumar Akko a jihar.<\/p>\n<p>&nbsp;<\/p>\n<p>A cewar rundunar yan sandan wadanda ake zargin Babayo Musa mai shekaru 20 da kuma Zaidu Sani mai shekaru 18, ana tuhumar su ne da hada baki da wasu mutane biyu.<\/p>\n<p>&nbsp;<\/p>\n<p>Lamarin ya faru ne da safiyar ranar Talata a unguwar Jauro Musa, inda rahotanni suka ce an yi wa mamacin kwanton bauna tare da yi masa munanan raunuka a kai da kuma cikinsa.<\/p>\n<p>&nbsp;<\/p>\n<p>An garzaya da shi babban asibitin Kumo, Wanda kuma isarsu keda wuya aka tabbatar da rasuwarsa.<\/p>\n<p>&nbsp;<\/p>\n<p>Jami\u2019in hulda da jama\u2019a na rundunar \u2018yan sandan jihar, DSP Buhari Abdullahi, a wata sanarwa da ya rabawa manema labarai, ya ce rundunar ta yi Allah wadai da wannan aika-aika tare da gargadin jama\u2019a da su guji aikata laifukan ta&#8217;addanci.<\/p>\n<p>&nbsp;<\/p>\n<p>Ya kara da cewa ana ci gaba da kokarin damke sauran mutane biyun wadanda ake zargin da suka hada da Sulaiman da Usama.<\/p>\n","protected":false},"excerpt":{"rendered":"<p>Rundunar yan sandan jihar Gombe ta cafke wasu matasa biyu da ake zargi da kashe wani matashi mai suna Dauda Ahmed dan shekara 22 a garin Kumo da ke karamar hukumar Akko a jihar. &nbsp; A cewar rundunar yan sandan wadanda ake zargin Babayo Musa mai shekaru 20 da kuma Zaidu Sani mai shekaru 18, [&hellip;]<\/p>\n","protected":false},"author":2,"featured_media":5025,"comment_status":"open","ping_status":"open","sticky":false,"template":"","format":"standard","meta":{"content-type":"","footnotes":""},"categories":[59],"tags":[],"class_list":{"0":"post-5024","1":"post","2":"type-post","3":"status-publish","4":"format-standard","5":"has-post-thumbnail","7":"category-news"},"_links":{"self":[{"href":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/posts\/5024","targetHints":{"allow":["GET"]}}],"collection":[{"href":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/posts"}],"about":[{"href":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/types\/post"}],"author":[{"embeddable":true,"href":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/users\/2"}],"replies":[{"embeddable":true,"href":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/index.php?rest_route=%2Fwp%2Fv2%2Fcomments&post=5024"}],"version-history":[{"count":1,"href":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/posts\/5024\/revisions"}],"predecessor-version":[{"id":5026,"href":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/posts\/5024\/revisions\/5026"}],"wp:featuredmedia":[{"embeddable":true,"href":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/media\/5025"}],"wp:attachment":[{"href":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/index.php?rest_route=%2Fwp%2Fv2%2Fmedia&parent=5024"}],"wp:term":[{"taxonomy":"category","embeddable":true,"href":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/index.php?rest_route=%2Fwp%2Fv2%2Fcategories&post=5024"},{"taxonomy":"post_tag","embeddable":true,"href":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/index.php?rest_route=%2Fwp%2Fv2%2Ftags&post=5024"}],"curies":[{"name":"wp","href":"https:\/\/api.w.org\/{rel}","templated":true}]}}