{"id":4977,"date":"2025-08-06T12:48:38","date_gmt":"2025-08-06T12:48:38","guid":{"rendered":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/?p=4977"},"modified":"2025-08-06T12:48:38","modified_gmt":"2025-08-06T12:48:38","slug":"gwamnatin-jihar-sokoto-ta-%c6%99addamar-da-wani-sabon-shiri-na-tilasta-wa-duk-maaikatan-lafiya-da-gwamnati-ta-%c9%97auki-nauyin-karatunsu-yin-aikin-shekara-biyu-a-yankunan-karkara-bayan-kamma","status":"publish","type":"post","link":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/?p=4977","title":{"rendered":"Gwamnatin Jihar Sokoto ta \u0199addamar da wani sabon shiri na tilasta wa duk ma\u2019aikatan lafiya da gwamnati ta \u0257auki nauyin karatunsu yin aikin shekara biyu a yankunan karkara bayan kammala karatu."},"content":{"rendered":"<p>Gwamnatin Jihar Sokoto ta \u0199addamar da wani sabon shiri na tilasta wa duk ma\u2019aikatan lafiya da gwamnati ta \u0257auki nauyin karatunsu yin aikin shekara biyu a yankunan karkara bayan kammala karatu.<\/p>\n<p>&nbsp;<\/p>\n<p>Kwamishinan Lafiya na jihar, Dakta Faruk Abubakar ne ya bayyana hakan, inda ya ce wannan mataki zai shafi likitoci, nas-nas, ma\u2019aikatan da ke lura da bayar da magunguna da sauran jami\u2019an lafiya.<\/p>\n<p>&nbsp;<\/p>\n<p>Ya bayyana cewa wannan mataki wani yunkuri ne na cike gibi da ake fama da shi a yankunan karkara dangane da \u0199arancin ma\u2019aikatan lafiya.<\/p>\n<p>&nbsp;<\/p>\n<p>A cewarsa, gwamnati ta yi binciken bukatuwar karin maaikatan, wanda ya nuna akwai babban gibin rabon ma\u2019aikatan lafiya tsakanin birane da karkara.<\/p>\n<p>&nbsp;<\/p>\n<p>Kwamishinan ya \u0199ara da cewa za a ba wa wa\u0257anda aka tura kauyuka \u0199arin alawus na kashi 10 cikin 100 a albashinsu, tare da samun sabbin kayan aiki da tsaro da aka inganta domin sau\u0199a\u0199a musu aiki.<\/p>\n<p>&nbsp;<\/p>\n<p>Mai Rahoto<\/p>\n<p>Nura Abubakar Musa<\/p>\n","protected":false},"excerpt":{"rendered":"<p>Gwamnatin Jihar Sokoto ta \u0199addamar da wani sabon shiri na tilasta wa duk ma\u2019aikatan lafiya da gwamnati ta \u0257auki nauyin karatunsu yin aikin shekara biyu a yankunan karkara bayan kammala karatu. &nbsp; Kwamishinan Lafiya na jihar, Dakta Faruk Abubakar ne ya bayyana hakan, inda ya ce wannan mataki zai shafi likitoci, nas-nas, ma\u2019aikatan da ke [&hellip;]<\/p>\n","protected":false},"author":2,"featured_media":4978,"comment_status":"open","ping_status":"open","sticky":false,"template":"","format":"standard","meta":{"content-type":"","footnotes":""},"categories":[59],"tags":[],"class_list":{"0":"post-4977","1":"post","2":"type-post","3":"status-publish","4":"format-standard","5":"has-post-thumbnail","7":"category-news"},"_links":{"self":[{"href":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/posts\/4977","targetHints":{"allow":["GET"]}}],"collection":[{"href":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/posts"}],"about":[{"href":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/types\/post"}],"author":[{"embeddable":true,"href":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/users\/2"}],"replies":[{"embeddable":true,"href":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/index.php?rest_route=%2Fwp%2Fv2%2Fcomments&post=4977"}],"version-history":[{"count":1,"href":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/posts\/4977\/revisions"}],"predecessor-version":[{"id":4979,"href":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/posts\/4977\/revisions\/4979"}],"wp:featuredmedia":[{"embeddable":true,"href":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/media\/4978"}],"wp:attachment":[{"href":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/index.php?rest_route=%2Fwp%2Fv2%2Fmedia&parent=4977"}],"wp:term":[{"taxonomy":"category","embeddable":true,"href":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/index.php?rest_route=%2Fwp%2Fv2%2Fcategories&post=4977"},{"taxonomy":"post_tag","embeddable":true,"href":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/index.php?rest_route=%2Fwp%2Fv2%2Ftags&post=4977"}],"curies":[{"name":"wp","href":"https:\/\/api.w.org\/{rel}","templated":true}]}}