{"id":4960,"date":"2025-08-04T22:19:42","date_gmt":"2025-08-04T22:19:42","guid":{"rendered":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/?p=4960"},"modified":"2025-08-04T22:19:42","modified_gmt":"2025-08-04T22:19:42","slug":"nijar-da-rasha-sun-%c6%99ulla-yarjejeniyar-makamashin-nukiliya","status":"publish","type":"post","link":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/?p=4960","title":{"rendered":"Nijar da Rasha Sun \u0199ulla Yarjejeniyar Makamashin Nukiliya"},"content":{"rendered":"<p>Jamhuriyar Nijar da \u0199asar Rasha a ranar Litinin, 28 ga watan Yulin 2025 sun \u0199ulla yarjejeniya game da makamashin nukiliya da kuma ha\u0199ar yuraniyom.<\/p>\n<p>&nbsp;<\/p>\n<p>Kamfanin dillancin labaran Nijar (ANP) ya ruwaito cewa \u0199asashen biyu sun rattaba hannu a kan yarjejeniyar ce bayan ganawar shugaban Nijar, Janar Abdourahamane Tiani, da wata babbar tawagar Rasha \u0199ar\u0199ashin jagorancin Ministan Makamashi, Mista Sergei Tsivilev.<\/p>\n<p>&nbsp;<\/p>\n<p>\u201cMuhimmiyar manufarmu ita ce mu \u0199ara inganta rayuwar mutanen Nijar da na Rasha,\u201d in ji Sergei, kana ya bayyana cewa sun rattaba hannu kan wata yarjejeniya game da makamashin nukiliya da ha\u0199ar yuraniyom.<\/p>\n<p>&nbsp;<\/p>\n<p>&nbsp;<\/p>\n<p>\u201cMun amince cewa za mu horar da manyan jami\u2019ai wa\u0257anda za su iya aiki a fannonin tallafinmu irin na makamashi da noma da lafiya da ilimi, kuma za mu horar da injiniyoyi tun a makarantu domin su ci gaba da karatunsu a jami\u2019o\u2019in da ke Tarayyar Rasha,\u201d in ji shi.<\/p>\n<p>&nbsp;<\/p>\n<p>&nbsp;<\/p>\n<p>Ganawar ta mayar da hankali ne kan dangantaka tsakanin Tarayyar Rasha da Nijar, in ji rahoton na ANP.<\/p>\n<p>&nbsp;<\/p>\n<p>Bayan ganawar dai Ministan na Rasha ya bayyana godiyarsa ga shugaba da mutanen Nijar domin irin tarbar da aka yi masa.<\/p>\n<p>&nbsp;<\/p>\n<p>\u201cMun ga bayanai da dama game da damarmakin da ke akwai a cikin Nijar, kuma a halin yanzu mutanenmu na \u0199o\u0199arin aiki kan damarmakin da ke nan a Nijar,\u201d in ji Mista Sergei Tsivilev, wanda shi ne shugaban \u0253angaren Rasha a hukumar ha\u0257akar gwamnatoci da \u0199asashen AES.<\/p>\n<p>&nbsp;<\/p>\n<p>&nbsp;<\/p>\n<p>\u201cShugaban \u0199asar ya kuma sanar da mu cewa shi zai za\u0253i shugaba na \u0253angare \u0257aya na hukumar ha\u0257akar gwamnatocin nan ba da jimawa ba domin ayyukanmu da \u2018yan uwanmu na Nijar su yi ta tafiya babu tangar\u0257a,\u201d in ji shi.<\/p>\n<p>mai rahoto Mustapha Garba Usman<\/p>\n<p>&nbsp;<\/p>\n<p>At&#8217;tajdid News<\/p>\n","protected":false},"excerpt":{"rendered":"<p>Jamhuriyar Nijar da \u0199asar Rasha a ranar Litinin, 28 ga watan Yulin 2025 sun \u0199ulla yarjejeniya game da makamashin nukiliya da kuma ha\u0199ar yuraniyom. &nbsp; Kamfanin dillancin labaran Nijar (ANP) ya ruwaito cewa \u0199asashen biyu sun rattaba hannu a kan yarjejeniyar ce bayan ganawar shugaban Nijar, Janar Abdourahamane Tiani, da wata babbar tawagar Rasha \u0199ar\u0199ashin [&hellip;]<\/p>\n","protected":false},"author":2,"featured_media":4961,"comment_status":"open","ping_status":"open","sticky":false,"template":"","format":"standard","meta":{"content-type":"","footnotes":""},"categories":[60],"tags":[],"class_list":{"0":"post-4960","1":"post","2":"type-post","3":"status-publish","4":"format-standard","5":"has-post-thumbnail","7":"category-international-news"},"_links":{"self":[{"href":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/posts\/4960","targetHints":{"allow":["GET"]}}],"collection":[{"href":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/posts"}],"about":[{"href":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/types\/post"}],"author":[{"embeddable":true,"href":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/users\/2"}],"replies":[{"embeddable":true,"href":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/index.php?rest_route=%2Fwp%2Fv2%2Fcomments&post=4960"}],"version-history":[{"count":1,"href":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/posts\/4960\/revisions"}],"predecessor-version":[{"id":4962,"href":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/posts\/4960\/revisions\/4962"}],"wp:featuredmedia":[{"embeddable":true,"href":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/media\/4961"}],"wp:attachment":[{"href":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/index.php?rest_route=%2Fwp%2Fv2%2Fmedia&parent=4960"}],"wp:term":[{"taxonomy":"category","embeddable":true,"href":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/index.php?rest_route=%2Fwp%2Fv2%2Fcategories&post=4960"},{"taxonomy":"post_tag","embeddable":true,"href":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/index.php?rest_route=%2Fwp%2Fv2%2Ftags&post=4960"}],"curies":[{"name":"wp","href":"https:\/\/api.w.org\/{rel}","templated":true}]}}