{"id":4912,"date":"2025-07-31T10:03:44","date_gmt":"2025-07-31T10:03:44","guid":{"rendered":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/?p=4912"},"modified":"2025-07-31T10:03:44","modified_gmt":"2025-07-31T10:03:44","slug":"rahotannin-yadda-aka-wayu-gari-a-gaza","status":"publish","type":"post","link":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/?p=4912","title":{"rendered":"Rahotannin Yadda Aka Wayu Gari a Gaza\u00a0"},"content":{"rendered":"<p>Rahoto daga majiyoyin\u00a0 asibitocin Gaza ya tabbatar\u00a0 da samun mutuwar mutane 13 da Isra&#8217;ila ta kai musu hari a wayewar garin yau alhamis.<\/p>\n<p>&nbsp;<\/p>\n<p>Ofishin Yada Labarai na Gwamnati: Sojojin mamaya sun yi wani mummunan kisan kiyashi a arewacin zirin Gaza, inda suka kashe mutane 51 tare da raunata 648 a cikin sa&#8217;o&#8217;i uku kacal yayin da suke kan hanyarsu ta zuwa karbar kayan agajin abinci sabo da matsananciyar yunwar da suke fama da ita a yankin Gaza.<\/p>\n<p>&nbsp;<\/p>\n<p>A wata majiya daga Asibitin Shahidai na Al-Aqsa wani mutum da matarsa da kuma &#8216;ya&#8217;yansa uku sun mutu sakamakon lugudan wutar da jiragen yakin kasar Yahudawan\u00a0 sahyoniya suka kai a Deir al-Balah da ke tsakiyar zirin Gaza.<\/p>\n<p>&nbsp;<\/p>\n<p>Nasser Medical Complex: An kashe wata uwa da &#8216;ya&#8217;yanta uku a wani hari da Isra&#8217;ila ta kai a wani tantin &#8216;yan gudun hijira a yankin Al-Mawasi dake\u00a0 yammacin Khan Yunis.<\/p>\n<p>&nbsp;<\/p>\n<p>Majalisar tsaron kasar Turkiyya: &#8220;Muna kira ga kasashen duniya da su dauki matakin dakatar da gwamnatin Isra&#8217;ila daga yunkurin da take yi na jawo yankin cikin wani mawuyacin hali ta hanyar kisan kiyashi da take yi a Gaza.<\/p>\n<p>&nbsp;<\/p>\n<p>Sanatan Amurka Brian Schatz: Yunwa da mutuwar jama&#8217;a a Gaza bala&#8217;i ne da kuma ta&#8217;addancine, kuma wannan mummunar wahala ba zata sanya a mayar da wa\u0257anda aka yi garkuwa da su gida ba.<\/p>\n<p>&nbsp;<\/p>\n<p>Mai rahoto;<\/p>\n<p>M.B.S.Gama.<\/p>\n<p>&nbsp;<\/p>\n<p>&nbsp;<\/p>\n<p>At-tajdid<\/p>\n","protected":false},"excerpt":{"rendered":"<p>Rahoto daga majiyoyin\u00a0 asibitocin Gaza ya tabbatar\u00a0 da samun mutuwar mutane 13 da Isra&#8217;ila ta kai musu hari a wayewar garin yau alhamis. &nbsp; Ofishin Yada Labarai na Gwamnati: Sojojin mamaya sun yi wani mummunan kisan kiyashi a arewacin zirin Gaza, inda suka kashe mutane 51 tare da raunata 648 a cikin sa&#8217;o&#8217;i uku kacal [&hellip;]<\/p>\n","protected":false},"author":2,"featured_media":4913,"comment_status":"open","ping_status":"open","sticky":false,"template":"","format":"standard","meta":{"content-type":"","footnotes":""},"categories":[60],"tags":[],"class_list":{"0":"post-4912","1":"post","2":"type-post","3":"status-publish","4":"format-standard","5":"has-post-thumbnail","7":"category-international-news"},"_links":{"self":[{"href":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/posts\/4912","targetHints":{"allow":["GET"]}}],"collection":[{"href":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/posts"}],"about":[{"href":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/types\/post"}],"author":[{"embeddable":true,"href":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/users\/2"}],"replies":[{"embeddable":true,"href":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/index.php?rest_route=%2Fwp%2Fv2%2Fcomments&post=4912"}],"version-history":[{"count":1,"href":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/posts\/4912\/revisions"}],"predecessor-version":[{"id":4914,"href":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/posts\/4912\/revisions\/4914"}],"wp:featuredmedia":[{"embeddable":true,"href":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/media\/4913"}],"wp:attachment":[{"href":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/index.php?rest_route=%2Fwp%2Fv2%2Fmedia&parent=4912"}],"wp:term":[{"taxonomy":"category","embeddable":true,"href":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/index.php?rest_route=%2Fwp%2Fv2%2Fcategories&post=4912"},{"taxonomy":"post_tag","embeddable":true,"href":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/index.php?rest_route=%2Fwp%2Fv2%2Ftags&post=4912"}],"curies":[{"name":"wp","href":"https:\/\/api.w.org\/{rel}","templated":true}]}}