{"id":4727,"date":"2025-05-29T05:43:04","date_gmt":"2025-05-29T05:43:04","guid":{"rendered":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/?p=4727"},"modified":"2025-05-29T05:43:04","modified_gmt":"2025-05-29T05:43:04","slug":"ko-ecowas-za-ta-iya-jure-wa-%c6%99alubalen-da-ke-gabanta","status":"publish","type":"post","link":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/?p=4727","title":{"rendered":"Ko ECOWAS za ta iya jure wa \u0199alubalen da ke gabanta?"},"content":{"rendered":"<p>Ko ECOWAS za ta iya jure wa \u0199alubalen da ke gabanta?<\/p>\n<p>&nbsp;<\/p>\n<p>&nbsp;<\/p>\n<p>Yayin da take cika shekara 50 da kafuwa, ana iya cewa ECOWAS ta fuskanci fa\u0257i-tashi da dama da kuma jerin nasarori da \u0199alubale tamkar dai wani mutum da shekarunsa suka fara nisa.<\/p>\n<p>&nbsp;<\/p>\n<p>&#8220;Sau tari ba mu godiya kan nasarorin da muka samu,&#8221; Inji ministan harkokin wajen Najeriya Ambasada Yusuf Tuggar.<\/p>\n<p>&nbsp;<\/p>\n<p>An fara tunanin kafa \u0199ungiyar ta \u0199asashen yammacin Afirka ne bayan shugabannin yankin sun fara hangen yadda za su dun\u0199ule waje guda domin \u0199arfafa ha\u0257in kai da bun\u0199asar tattalin arziki.<\/p>\n<p>&nbsp;<\/p>\n<p>A ranar 28 ga watan Mayun 1975, aka kafa \u0199ungiyar bunkasa tattalin arzikin \u0199asashen yammacin Afirka (ECOWAS) lokacin da shugabannin \u0199asashen yankin suka sanya hannu kan yarjejeniyar kafa ta a Lagos.<\/p>\n<p>&nbsp;<\/p>\n<p>\u0198udirin su kakkyawar fata ce- inganta ala\u0199ar kasuwanci da bun\u0199asa hada-hadar jama&#8217;a da kuma tabbatar da zaman lafiya da tsaro.<\/p>\n<p>Jama&#8217;ar yankin dai sun fuskanci abubuwa da dama masu kamanceceniya da suka ha\u0257a da cinikin bayi da yanka kan iyakoki da Turawan mulkin mallaka suka yi da kuma rashin ci gaba, wa\u0257anda sa nan da nan suka yi amanna da tunanin kafa \u0199ungiyar.<\/p>\n<p>&nbsp;<\/p>\n<p>Sai dai kuma yayin da ECOWAS ke cika shekara 50 da kafuwa, dambarwar siyasa da ta ke fama da ita na nuni da tanga\u0257in da makomar ta ke yi<\/p>\n<p>&nbsp;<\/p>\n<p>Mai Rahoto<\/p>\n<p>Mujahid Muhammad Tasiu<\/p>\n<p>AT-TAJDID NEWS<\/p>\n","protected":false},"excerpt":{"rendered":"<p>Ko ECOWAS za ta iya jure wa \u0199alubalen da ke gabanta? &nbsp; &nbsp; Yayin da take cika shekara 50 da kafuwa, ana iya cewa ECOWAS ta fuskanci fa\u0257i-tashi da dama da kuma jerin nasarori da \u0199alubale tamkar dai wani mutum da shekarunsa suka fara nisa. &nbsp; &#8220;Sau tari ba mu godiya kan nasarorin da muka [&hellip;]<\/p>\n","protected":false},"author":2,"featured_media":4728,"comment_status":"open","ping_status":"open","sticky":false,"template":"","format":"standard","meta":{"content-type":"","footnotes":""},"categories":[59],"tags":[],"class_list":{"0":"post-4727","1":"post","2":"type-post","3":"status-publish","4":"format-standard","5":"has-post-thumbnail","7":"category-news"},"_links":{"self":[{"href":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/posts\/4727","targetHints":{"allow":["GET"]}}],"collection":[{"href":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/posts"}],"about":[{"href":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/types\/post"}],"author":[{"embeddable":true,"href":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/users\/2"}],"replies":[{"embeddable":true,"href":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/index.php?rest_route=%2Fwp%2Fv2%2Fcomments&post=4727"}],"version-history":[{"count":1,"href":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/posts\/4727\/revisions"}],"predecessor-version":[{"id":4729,"href":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/posts\/4727\/revisions\/4729"}],"wp:featuredmedia":[{"embeddable":true,"href":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/media\/4728"}],"wp:attachment":[{"href":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/index.php?rest_route=%2Fwp%2Fv2%2Fmedia&parent=4727"}],"wp:term":[{"taxonomy":"category","embeddable":true,"href":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/index.php?rest_route=%2Fwp%2Fv2%2Fcategories&post=4727"},{"taxonomy":"post_tag","embeddable":true,"href":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/index.php?rest_route=%2Fwp%2Fv2%2Ftags&post=4727"}],"curies":[{"name":"wp","href":"https:\/\/api.w.org\/{rel}","templated":true}]}}