{"id":4677,"date":"2025-05-25T19:59:01","date_gmt":"2025-05-25T19:59:01","guid":{"rendered":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/?p=4677"},"modified":"2025-05-25T19:59:01","modified_gmt":"2025-05-25T19:59:01","slug":"ndume-ya-jinjina-wa-tinubu-kan-bai-wa-yan-arewa-sabbin-mu%c6%99amai","status":"publish","type":"post","link":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/?p=4677","title":{"rendered":"Ndume ya jinjina wa Tinubu kan bai wa \u2019yan Arewa sabbin mu\u0199amai"},"content":{"rendered":"<p>Ndume ya jinjina wa Tinubu kan bai wa \u2019yan Arewa sabbin mu\u0199amai<\/p>\n<p><a href=\"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/wp-content\/uploads\/2025\/05\/20250525_205015.jpg\"><img loading=\"lazy\" loading=\"lazy\" decoding=\"async\" class=\"aligncenter size-medium wp-image-4678\" src=\"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/wp-content\/uploads\/2025\/05\/20250525_205015-300x169.jpg\" alt=\"\" width=\"300\" height=\"169\" srcset=\"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/wp-content\/uploads\/2025\/05\/20250525_205015-300x169.jpg 300w, https:\/\/attajdidnews.com.ng\/wp-content\/uploads\/2025\/05\/20250525_205015-1024x576.jpg 1024w, https:\/\/attajdidnews.com.ng\/wp-content\/uploads\/2025\/05\/20250525_205015-768x432.jpg 768w, https:\/\/attajdidnews.com.ng\/wp-content\/uploads\/2025\/05\/20250525_205015-860x484.jpg 860w, https:\/\/attajdidnews.com.ng\/wp-content\/uploads\/2025\/05\/20250525_205015.jpg 1280w\" sizes=\"auto, (max-width: 300px) 100vw, 300px\" \/><\/a><\/p>\n<p>&nbsp;<\/p>\n<p>Ndume ya ce yana da kyau shugaba ya kasance mai sauraren koken jama&#8217;a.<\/p>\n<p>&nbsp;<\/p>\n<p>&nbsp;<\/p>\n<p>Sanata Ali Ndume, mai wakiltar Borno ta Kudu a Majalisar Dattawa, ya yaba wa Shugaba Bola Ahmed Tinubu, bisa bai wa \u2019yan Arewa mutum 12 manyan mu\u0199amai a hukumomin gwamnati.<\/p>\n<p>&nbsp;<\/p>\n<p>Ya ce wannan matakin ya gyara rashin daidaito da ake gani a na\u0257in mu\u0199aman da shugaban ya yi a baya, wanda ya janyo damuwa a yankin Arewa.<\/p>\n<p>A ranar Juma\u2019a ne Shugaba Tinubu, ya sanar da sunayen wasu \u2019yan Arewa da aka na\u0257a shugabanni a hukumomi kamar su Hukumar Inshorar Noma ta \u0198asa (NAIC), Shirin Tallafa wa Masu \u0198aramin \u0198arfi na GEEP, da Hukumar Inshorar Ma\u2019aikata (NSITF), da wasu cibiyoyin gwamnati.<\/p>\n<p>&nbsp;<\/p>\n<p>Ndume ya ce wa\u0257annan mu\u0199amia sun nuna cewa Tinubu na \u0199o\u0199arin gudanar da mulki cikin adalci da shigar da kowa cikin harkokin gwamnati.<\/p>\n<p>&nbsp;<\/p>\n<p>A baya, Sanata Ndume ya fito fili yana sukar na\u0257in farko da Tinubu ya yi wanda ya ce ya nuna wariya da rashin bin tsarin kason mu\u0199aman siyasa da kundin tsarin mulkin Najeriya ya tanada.<\/p>\n<p>&nbsp;<\/p>\n<p>Amma a cikin wata sabuwar sanarwa da ya fitar a ranar Asabar, Ndume ya bayyana cewa yana ganin Shugaba Tinubu ya saurari koken jama\u2019a kuma ya \u0257auki matakin yin gyara.<\/p>\n<p>&nbsp;<\/p>\n<p>Ya bayyana Tinubu a matsayin shugaba mai sauraro da kar\u0253ar gyara, wanda ke \u0199o\u0199arin gyara kuskure idan aka nusar da shi.<\/p>\n<p>&nbsp;<\/p>\n<p>Ndume ya ce babu wani shugaba da ba ya kuskure, amma abin da ke bambanta shugaba na gari shi ne yadda yake kar\u0253ar gyara cikin sauri.<\/p>\n<p>&nbsp;<\/p>\n<p>A cewarsa, wa\u0257annan sabbin na\u0257e-na\u0257en na nuna cewa yankin Arewa ba a bar shi a baya ba a harkokin mulkin \u0199asar nan.<\/p>\n<p>&nbsp;<\/p>\n<p>Sanata Ndume, ya ce wannan matakin zai taimaka wajen daidaita wakilci da tabbatar da cewa yankin Arewa na da muhimmanci a cikin gwamnatin Tinubu.<\/p>\n<p>&nbsp;<\/p>\n<p>Mai rahoto<\/p>\n<p>Mustapha Garba Usman<\/p>\n","protected":false},"excerpt":{"rendered":"<p>Ndume ya jinjina wa Tinubu kan bai wa \u2019yan Arewa sabbin mu\u0199amai &nbsp; Ndume ya ce yana da kyau shugaba ya kasance mai sauraren koken jama&#8217;a. &nbsp; &nbsp; Sanata Ali Ndume, mai wakiltar Borno ta Kudu a Majalisar Dattawa, ya yaba wa Shugaba Bola Ahmed Tinubu, bisa bai wa \u2019yan Arewa mutum 12 manyan mu\u0199amai [&hellip;]<\/p>\n","protected":false},"author":2,"featured_media":0,"comment_status":"open","ping_status":"open","sticky":false,"template":"","format":"standard","meta":{"content-type":"","footnotes":""},"categories":[59],"tags":[],"class_list":{"0":"post-4677","1":"post","2":"type-post","3":"status-publish","4":"format-standard","6":"category-news"},"_links":{"self":[{"href":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/posts\/4677","targetHints":{"allow":["GET"]}}],"collection":[{"href":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/posts"}],"about":[{"href":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/types\/post"}],"author":[{"embeddable":true,"href":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/users\/2"}],"replies":[{"embeddable":true,"href":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/index.php?rest_route=%2Fwp%2Fv2%2Fcomments&post=4677"}],"version-history":[{"count":1,"href":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/posts\/4677\/revisions"}],"predecessor-version":[{"id":4679,"href":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/posts\/4677\/revisions\/4679"}],"wp:attachment":[{"href":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/index.php?rest_route=%2Fwp%2Fv2%2Fmedia&parent=4677"}],"wp:term":[{"taxonomy":"category","embeddable":true,"href":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/index.php?rest_route=%2Fwp%2Fv2%2Fcategories&post=4677"},{"taxonomy":"post_tag","embeddable":true,"href":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/index.php?rest_route=%2Fwp%2Fv2%2Ftags&post=4677"}],"curies":[{"name":"wp","href":"https:\/\/api.w.org\/{rel}","templated":true}]}}