{"id":4673,"date":"2025-05-25T19:56:02","date_gmt":"2025-05-25T19:56:02","guid":{"rendered":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/?p=4673"},"modified":"2025-05-25T19:56:02","modified_gmt":"2025-05-25T19:56:02","slug":"an-kama-hakimi-kan-zargin-taimaka-wa-yan-bindiga-a-neja","status":"publish","type":"post","link":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/?p=4673","title":{"rendered":"An kama Hakimi kan zargin taimaka wa \u2019yan bindiga a Neja"},"content":{"rendered":"<p>An kama Hakimi kan zargin taimaka wa \u2019yan bindiga a Neja<a href=\"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/wp-content\/uploads\/2025\/05\/20250525_204949.jpg\"><img loading=\"lazy\" loading=\"lazy\" decoding=\"async\" class=\"aligncenter size-medium wp-image-4674\" src=\"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/wp-content\/uploads\/2025\/05\/20250525_204949-300x233.jpg\" alt=\"\" width=\"300\" height=\"233\" srcset=\"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/wp-content\/uploads\/2025\/05\/20250525_204949-300x233.jpg 300w, https:\/\/attajdidnews.com.ng\/wp-content\/uploads\/2025\/05\/20250525_204949-1024x794.jpg 1024w, https:\/\/attajdidnews.com.ng\/wp-content\/uploads\/2025\/05\/20250525_204949-768x595.jpg 768w, https:\/\/attajdidnews.com.ng\/wp-content\/uploads\/2025\/05\/20250525_204949-860x667.jpg 860w, https:\/\/attajdidnews.com.ng\/wp-content\/uploads\/2025\/05\/20250525_204949.jpg 1280w\" sizes=\"auto, (max-width: 300px) 100vw, 300px\" \/><\/a><\/p>\n<p>&nbsp;<\/p>\n<p>Rahotanni sun nuna cewar mutanen na taimaka wa &#8216;yan bindiga wajen kai hare-hare<\/p>\n<p>&nbsp;<\/p>\n<p>&nbsp;<\/p>\n<p>An kama Hakimi kan zargin taimaka wa \u2019yan bindiga a Neja<\/p>\n<p>Rahotanni sun nuna cewar mutanen na taimaka wa &#8216;yan bindiga wajen kai hare-hare a yankunan.<\/p>\n<p>&nbsp;<\/p>\n<p>&nbsp;<\/p>\n<p>Jami\u2019an \u2019yan sanda tare da ha\u0257in gwiwar \u2019yan sa-kai sun kama hakimin \u0199auyen Guiwa da ke \u0198aramar Hukumar Mashegu a Jihar Neja.<\/p>\n<p>&nbsp;<\/p>\n<p>Hakimin mai suna Garba Mohammed ana zarginsa da taimaka wa \u2019yan bindiga wajen aikata ta\u2019addanci a yankin.<\/p>\n<p>&nbsp;<\/p>\n<p>Ndume ya jinjina wa Tinubu kan bai wa \u2019yan Arewa sabbin mu\u0199amai<\/p>\n<p>Halin da fasinjoji ke ciki bayan hatsarin jirgin sama a Ilori<\/p>\n<p>An kama shi tare da wasu mutum 13 a safiyar ranar Juma\u2019a da misalin \u0199arfe 9 na safe, bayan samun bayanan sirri da ke nuna cewar suna hannu wajen taikoman \u2019yan bindiga.<\/p>\n<p>&nbsp;<\/p>\n<p>Rahotanni sun bayyana cewa hakimin yana bai wa \u2019yan bindiga mafaka a gidansa, inda suke taruwa suna shirya kai hare-haren.<\/p>\n<p>&nbsp;<\/p>\n<p>Kakakin rundunar \u2019yan sandan Jihar Neja, SP Wasiu Abiodun, ya tabbatar wa Aminiya kama hakimin ta wayar tarho.<\/p>\n<p>&nbsp;<\/p>\n<p>Ya ce kama mutanen na daga cikin wani samame da \u2019yan sanda da \u2019yan sa-kai ke yi domin kawar da \u2019yan bindiga da masu garkuwa da mutane a yankin Mashegu.<\/p>\n<p>&nbsp;<\/p>\n<p>A ranar 22 ga watan Mayu, 2025, rundunar ta kai samame dazukan Magaman-Daji da kewaye, inda suka fatattaki masu aikata laifi.<\/p>\n<p>&nbsp;<\/p>\n<p>A ranar 23 ga watan Mayu, 2025 da misalin \u0199arfe 9 na safe, rundunar ta sake afkawa \u0199auyukan Guiwa da Telle bisa sahihan bayanai, inda aka kama hakimin Guiwa, Mallam Garba Mohammed, bisa zargin taimaka wa \u2019yan bindiga.<\/p>\n<p>&nbsp;<\/p>\n<p>An gano babura hu\u0257u da shanu 10 a gidansa, wa\u0257anda ake zargin na \u2019yan bindiga ne.<\/p>\n<p>&nbsp;<\/p>\n<p>Sauran mutum 13 an kama su a sassa daban-daban na Mashegu bisa zargin hannunsu a ta\u2019addanci.<\/p>\n<p>&nbsp;<\/p>\n<p>SP Abiodun, ya ce ana gudanar da bincike a kansu domin gano irin rawar da suka taka a ayyukan ta\u2019addanci a yankin.<\/p>\n<p>&nbsp;<\/p>\n<p>Ko da yake rundunar ba ta fitar da sunayen wa\u0257anda aka kama ba, wani masani kan ya\u0199i da ta\u2019addanci, Zagazola Makama, ya bayyana sunayen wasu daga cikinsu.<\/p>\n<p>&nbsp;<\/p>\n<p>Ya bayyana cewa akwai wa\u0257anda suka fito daga \u0199auyukan Wawa a Borgu, Gwajibo, Telle, Dukku a Rijau, Pallagi, Arera, Adogon Mallam da kuma Lumma.<\/p>\n<p>&nbsp;<\/p>\n<p>Wani mazaunin New Bussa ya tabbatar wa Aminiya cewa an kama Alhaji Abdullahi Shehu daga Wawa da wasu mutum biyar daga Lumma.<\/p>\n<p>&nbsp;<\/p>\n<p>Har yanzu ana ci gaba da bincike domin gano cikakken bayani kan lamarin.<\/p>\n<p>&nbsp;<\/p>\n<p>&nbsp;<\/p>\n<p>Mai rahoto<\/p>\n<p>Mustapha Garba Usman<\/p>\n","protected":false},"excerpt":{"rendered":"<p>An kama Hakimi kan zargin taimaka wa \u2019yan bindiga a Neja &nbsp; Rahotanni sun nuna cewar mutanen na taimaka wa &#8216;yan bindiga wajen kai hare-hare &nbsp; &nbsp; An kama Hakimi kan zargin taimaka wa \u2019yan bindiga a Neja Rahotanni sun nuna cewar mutanen na taimaka wa &#8216;yan bindiga wajen kai hare-hare a yankunan. &nbsp; &nbsp; [&hellip;]<\/p>\n","protected":false},"author":2,"featured_media":0,"comment_status":"open","ping_status":"open","sticky":false,"template":"","format":"standard","meta":{"content-type":"","footnotes":""},"categories":[59],"tags":[],"class_list":{"0":"post-4673","1":"post","2":"type-post","3":"status-publish","4":"format-standard","6":"category-news"},"_links":{"self":[{"href":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/posts\/4673","targetHints":{"allow":["GET"]}}],"collection":[{"href":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/posts"}],"about":[{"href":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/types\/post"}],"author":[{"embeddable":true,"href":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/users\/2"}],"replies":[{"embeddable":true,"href":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/index.php?rest_route=%2Fwp%2Fv2%2Fcomments&post=4673"}],"version-history":[{"count":1,"href":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/posts\/4673\/revisions"}],"predecessor-version":[{"id":4675,"href":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/posts\/4673\/revisions\/4675"}],"wp:attachment":[{"href":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/index.php?rest_route=%2Fwp%2Fv2%2Fmedia&parent=4673"}],"wp:term":[{"taxonomy":"category","embeddable":true,"href":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/index.php?rest_route=%2Fwp%2Fv2%2Fcategories&post=4673"},{"taxonomy":"post_tag","embeddable":true,"href":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/index.php?rest_route=%2Fwp%2Fv2%2Ftags&post=4673"}],"curies":[{"name":"wp","href":"https:\/\/api.w.org\/{rel}","templated":true}]}}