{"id":4667,"date":"2025-05-25T15:24:11","date_gmt":"2025-05-25T15:24:11","guid":{"rendered":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/?p=4667"},"modified":"2025-05-25T15:24:11","modified_gmt":"2025-05-25T15:24:11","slug":"hamas-ta-sanar-da-kashe-sojojin-israila-da-dama-da-jikkata-wasu","status":"publish","type":"post","link":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/?p=4667","title":{"rendered":"Hamas ta sanar da kashe sojojin Isra&#8217;ila da dama da jikkata wasu"},"content":{"rendered":"<p>Hamas ta sanar da kashe sojojin Isra&#8217;ila da dama da jikkata wasu<\/p>\n<p>&nbsp;<\/p>\n<p>&nbsp;<\/p>\n<p>Hamas ta ce dakarunta na Qassam Brigades sun yi wa sojojin na Isra&#8217;ila kwanton-\u0253auna a kudancin Gaza sannan kuma suka yi amfani da bam domin tarwatsa wani gida da sojojin na Isra&#8217;ila suka \u0253oye a Khan Younis<\/p>\n<p>&nbsp;<\/p>\n<p>Ya\u0257a<\/p>\n<p>Hamas ta sanar da kashe sojojin Isra&#8217;ila da dama da jikkata wasu<\/p>\n<p>&nbsp;<\/p>\n<p>&nbsp;<\/p>\n<p>\u0198ungiyar gwagwarmayar Falas\u0257inawa ta Hamas a ranar Lahadi ta sanar da cewa ta kashe sojojin Isra\u2019ila da dama tare da jikkata wasu a yayin wani kwanton-\u0253auna da ta yi musu a kudancin Gaza.<\/p>\n<p>&nbsp;<\/p>\n<p>Sashen dakaru masu \u0257auke da makamai na Hamas wato Qassam Brigades sun ce maya\u0199ansu sun tarwatsa wani gida da bam a ranar Talata, wanda a cewarsu gida ne da sojojin na Isra\u2019ila suka \u0253oye a gabashin birnin al-Qarara da ke Khan Younis.<\/p>\n<p>&nbsp;<\/p>\n<p>\u0198ungiyar Hamas ta ce sojoji da dama ne suka mutu a wurin wasu kuma suka jikkata.<\/p>\n<p>&nbsp;<\/p>\n<p>Hamas \u0257in ta ce dakarunta sun tarwatsa wata \u0199ofar shiga ginin na \u0199ar\u0199ashin \u0199asa a daidai lokacin da sojojin na Isra\u2019ila suka isa wurin, inda aka ga jirgi mai saukar ungulu na Isra\u2019ila na \u0257aukar wa\u0257anda suka jikkata.<\/p>\n<p>&nbsp;<\/p>\n<p>Sojojin na Isra\u2019ila ba su ce komai ba dangane da ikirarin na Hamas.<\/p>\n<p>&nbsp;<\/p>\n<p>Duk da kiraye-kirayen da ake yi na tsagaita wuta, Isra\u2019ila na ci gaba da kai hare-hare ba \u0199a\u0199\u0199autawa a Gaza inda sojojin na Isra\u2019ila suka kashe fiye da Falas\u0257inawa 53,900, wa\u0257anda akasarinsu mata ne da yara.<\/p>\n<p>&nbsp;<\/p>\n<p>A watan Nuwamban da ya gabata ne Kotun Hukunta Manyan Laifuka ta Duniya ta bayar da sammacin kama Firaministan Isra&#8217;ila Benjamin Netanyahu da tsohon ministan tsaronsa Yoav Gallant bisa laifukan yaki da cin zarafin bil&#8217;adama a Gaza.<\/p>\n<p>&nbsp;<\/p>\n<p>Haka kuma Isra\u2019ila na fuskantar shari\u2019o\u2019i a gaban Kotun Duniya kan kisan kiyashin da take aikatawa a Gaza.<\/p>\n<p>&nbsp;<\/p>\n<p>Mai Rahoto<\/p>\n<p>Mujahid Muhammad Tasiu<\/p>\n<p>AT-TAJDID NEWS<\/p>\n","protected":false},"excerpt":{"rendered":"<p>Hamas ta sanar da kashe sojojin Isra&#8217;ila da dama da jikkata wasu &nbsp; &nbsp; Hamas ta ce dakarunta na Qassam Brigades sun yi wa sojojin na Isra&#8217;ila kwanton-\u0253auna a kudancin Gaza sannan kuma suka yi amfani da bam domin tarwatsa wani gida da sojojin na Isra&#8217;ila suka \u0253oye a Khan Younis &nbsp; Ya\u0257a Hamas ta [&hellip;]<\/p>\n","protected":false},"author":2,"featured_media":4668,"comment_status":"open","ping_status":"open","sticky":false,"template":"","format":"standard","meta":{"content-type":"","footnotes":""},"categories":[60],"tags":[],"class_list":{"0":"post-4667","1":"post","2":"type-post","3":"status-publish","4":"format-standard","5":"has-post-thumbnail","7":"category-international-news"},"_links":{"self":[{"href":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/posts\/4667","targetHints":{"allow":["GET"]}}],"collection":[{"href":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/posts"}],"about":[{"href":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/types\/post"}],"author":[{"embeddable":true,"href":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/users\/2"}],"replies":[{"embeddable":true,"href":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/index.php?rest_route=%2Fwp%2Fv2%2Fcomments&post=4667"}],"version-history":[{"count":1,"href":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/posts\/4667\/revisions"}],"predecessor-version":[{"id":4669,"href":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/posts\/4667\/revisions\/4669"}],"wp:featuredmedia":[{"embeddable":true,"href":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/media\/4668"}],"wp:attachment":[{"href":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/index.php?rest_route=%2Fwp%2Fv2%2Fmedia&parent=4667"}],"wp:term":[{"taxonomy":"category","embeddable":true,"href":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/index.php?rest_route=%2Fwp%2Fv2%2Fcategories&post=4667"},{"taxonomy":"post_tag","embeddable":true,"href":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/index.php?rest_route=%2Fwp%2Fv2%2Ftags&post=4667"}],"curies":[{"name":"wp","href":"https:\/\/api.w.org\/{rel}","templated":true}]}}