{"id":4625,"date":"2025-05-24T15:56:07","date_gmt":"2025-05-24T15:56:07","guid":{"rendered":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/?p=4625"},"modified":"2025-05-24T15:56:07","modified_gmt":"2025-05-24T15:56:07","slug":"mai-kwashe-sharar-da-ya-shekara-40-yana-tara-ku%c9%97in-hajji-ya-isa-saudiyya-tare-da-matarsa","status":"publish","type":"post","link":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/?p=4625","title":{"rendered":"Mai kwashe sharar da ya shekara 40 yana tara ku\u0257in Hajji ya isa Saudiyya tare da matarsa"},"content":{"rendered":"<p>Mai kwashe sharar da ya shekara 40 yana tara ku\u0257in Hajji ya isa Saudiyya tare da matarsa<\/p>\n<p>Tun ashekarar 1986 ya fara tara wannan ku\u0257i bayan samun goyon bayan matarsa.<\/p>\n<p>Wani dattijo mai aikin kwashe shara da ya shekara 40 yana tara ku\u0257in domin zuwa aikin Hajji ya samu cika burinsa a bana.<\/p>\n<p>&nbsp;<\/p>\n<p>A karshe dattijoin dan qasar Indosauke ya samu damar zuwa sauke farali inda ya isa Kasa Mai Tsarki tare da matarsa.<\/p>\n<p>&nbsp;<\/p>\n<p>Wanni dattijon wanda ya nuna tsananin juriya da jajircewa ya bayyana yadda kwashe shekara 40 yana tara 1,000 na ku\u0257in \u0199asarsu a kullum, domin tara ku\u0257in da zai sauke farali shi da mai \u0257akinsa.<\/p>\n<p>&nbsp;<\/p>\n<p>A yayin da ake yake hira da Kamfanin Dillancin Labarai na kasar Saudiyya bayan isarsu \u0199asar domin sauke farali, dattijoin ya bayyana cewa tun ashekarar 1986 ya fara tara wannan ku\u0257i bayan samun goyon bayan matarsa.<\/p>\n<p>Ya bayyana cewa a duk lo\u0199acin da ya dawo daga aikinsa na kwashe shara sai ya ware wannan ku\u0257in domin cika masu burinsu.<\/p>\n<p>&nbsp;<\/p>\n<p>Har wa yau ce duk da halin matsi da rashi da suke tsintar kansu a wasu lokuta wannan bai sa sun sauya ra\u2019ayinsu na tara ku\u0257in Hajjin ba.<\/p>\n<p>&nbsp;<\/p>\n<p>Mai rahoto<\/p>\n<p>Mustapha Garba Usman<\/p>\n","protected":false},"excerpt":{"rendered":"<p>Mai kwashe sharar da ya shekara 40 yana tara ku\u0257in Hajji ya isa Saudiyya tare da matarsa Tun ashekarar 1986 ya fara tara wannan ku\u0257i bayan samun goyon bayan matarsa. Wani dattijo mai aikin kwashe shara da ya shekara 40 yana tara ku\u0257in domin zuwa aikin Hajji ya samu cika burinsa a bana. &nbsp; A [&hellip;]<\/p>\n","protected":false},"author":2,"featured_media":4626,"comment_status":"open","ping_status":"open","sticky":false,"template":"","format":"standard","meta":{"content-type":"","footnotes":""},"categories":[59],"tags":[],"class_list":{"0":"post-4625","1":"post","2":"type-post","3":"status-publish","4":"format-standard","5":"has-post-thumbnail","7":"category-news"},"_links":{"self":[{"href":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/posts\/4625","targetHints":{"allow":["GET"]}}],"collection":[{"href":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/posts"}],"about":[{"href":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/types\/post"}],"author":[{"embeddable":true,"href":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/users\/2"}],"replies":[{"embeddable":true,"href":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/index.php?rest_route=%2Fwp%2Fv2%2Fcomments&post=4625"}],"version-history":[{"count":1,"href":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/posts\/4625\/revisions"}],"predecessor-version":[{"id":4627,"href":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/posts\/4625\/revisions\/4627"}],"wp:featuredmedia":[{"embeddable":true,"href":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/media\/4626"}],"wp:attachment":[{"href":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/index.php?rest_route=%2Fwp%2Fv2%2Fmedia&parent=4625"}],"wp:term":[{"taxonomy":"category","embeddable":true,"href":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/index.php?rest_route=%2Fwp%2Fv2%2Fcategories&post=4625"},{"taxonomy":"post_tag","embeddable":true,"href":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/index.php?rest_route=%2Fwp%2Fv2%2Ftags&post=4625"}],"curies":[{"name":"wp","href":"https:\/\/api.w.org\/{rel}","templated":true}]}}