{"id":4603,"date":"2025-05-23T18:26:47","date_gmt":"2025-05-23T18:26:47","guid":{"rendered":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/?p=4603"},"modified":"2025-05-23T18:26:47","modified_gmt":"2025-05-23T18:26:47","slug":"ba-mu-tilasta-wa-kowa-ya-koma-apc-ba-tinubu","status":"publish","type":"post","link":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/?p=4603","title":{"rendered":"Ba mu tilasta wa kowa ya koma APC ba \u2014 Tinubu"},"content":{"rendered":"<p>Ba mu tilasta wa kowa ya koma APC ba \u2014 Tinubu<\/p>\n<p>Babu wanda zai iya tilasta wa kowa ya tsaya a inda bai so, APC a shirye take ta kar\u0253i \u0199arin \u2019yan Najeriya da ke son\u2026<\/p>\n<p>Gida &#8211; Dailytrust Aminiya<\/p>\n<p>Yi Rajista<\/p>\n<p>Gida<\/p>\n<p>Labarai<\/p>\n<p>Saurari Shirye-Shiryenmu<\/p>\n<p>Bidiyo<\/p>\n<p>Fagen Siyasa<\/p>\n<p>Al&#8217;ajabi<\/p>\n<p>Dandalin Nishadi<\/p>\n<p>Aminyar Kurmi<\/p>\n<p>Kasuwanci<\/p>\n<p>Wasanni<\/p>\n<p>Kasashen Waje<\/p>\n<p>\u2630<\/p>\n<p>Click Here To Listen To Trust Radio Live<\/p>\n<p>Manyan Labarai<\/p>\n<p>Ba mu tilasta wa kowa ya koma APC ba \u2014 Tinubu<\/p>\n<p>Babu wanda zai iya tilasta wa kowa ya tsaya a inda bai so, APC a shirye take ta kar\u0253i \u0199arin \u2019yan Najeriya da ke son\u2026<\/p>\n<p>&nbsp;<\/p>\n<p>&nbsp;<\/p>\n<p>Daga<\/p>\n<p>Jamilu Adamu<\/p>\n<p>Thu, 22 May 2025 21:26:26 GMT+0100<\/p>\n<p>Shugaban Najeriya, Bola Ahmed Tinubu ya caccaki masu cewa gwamnatinsa na ingiza \u2019yan Najeriya wajen bin tsarin jam\u2019iyya \u0257aya, yana mai cewa ba za a iya zargin mutane kan za\u0253ar jam\u2019iyya ba.<\/p>\n<p>&nbsp;<\/p>\n<p>Da yake jawabi a wajen taron \u0199oli na jam\u2019iyyar APC karo na farko da aka yi a ranar Alhamis, da ya gudana a fadar shugaban \u0199asa a Abuja, shugaban ya ce \u201cjam\u2019iyya \u0257aya ce ke mulki\u201d.<\/p>\n<p>Gida &#8211; Dailytrust Aminiya<\/p>\n<p>Yi Rajista<\/p>\n<p>Gida<\/p>\n<p>Labarai<\/p>\n<p>Saurari Shirye-Shiryenmu<\/p>\n<p>Bidiyo<\/p>\n<p>Fagen Siyasa<\/p>\n<p>Al&#8217;ajabi<\/p>\n<p>Dandalin Nishadi<\/p>\n<p>Aminyar Kurmi<\/p>\n<p>Kasuwanci<\/p>\n<p>Wasanni<\/p>\n<p>Kasashen Waje<\/p>\n<p>\u2630<\/p>\n<p>Click Here To Listen To Trust Radio Live<\/p>\n<p>Manyan Labarai<\/p>\n<p>Ba mu tilasta wa kowa ya koma APC ba \u2014 Tinubu<\/p>\n<p>Babu wanda zai iya tilasta wa kowa ya tsaya a inda bai so, APC a shirye take ta kar\u0253i \u0199arin \u2019yan Najeriya da ke son\u2026<\/p>\n<p>&nbsp;<\/p>\n<p>&nbsp;<\/p>\n<p>Daga<\/p>\n<p>Jamilu Adamu<\/p>\n<p>Thu, 22 May 2025 21:26:26 GMT+0100<\/p>\n<p>Shugaban Najeriya, Bola Ahmed Tinubu ya caccaki masu cewa gwamnatinsa na ingiza \u2019yan Najeriya wajen bin tsarin jam\u2019iyya \u0257aya, yana mai cewa ba za a iya zargin mutane kan za\u0253ar jam\u2019iyya ba.<\/p>\n<p>&nbsp;<\/p>\n<p>Da yake jawabi a wajen taron \u0199oli na jam\u2019iyyar APC karo na farko da aka yi a ranar Alhamis, da ya gudana a fadar shugaban \u0199asa a Abuja, shugaban ya ce \u201cjam\u2019iyya \u0257aya ce ke mulki\u201d.<\/p>\n<p>&nbsp;<\/p>\n<p>Jami\u2019an tsaron Zulum sun bu\u0257e wa Boko Haram wuta a Maiduguri<\/p>\n<p>An ceto matar da aka yi garkuwa da ita, da kama mutum 2 a Yobe<\/p>\n<p>\u201cGa wa\u0257anda har yanzu suke tunanin fita daga jam\u2019iyyarsu, \u0199asar nan taku ce, ku ri\u0199e ta, ga masu maganar tsarin jam\u2019iyya \u0257aya, jam\u2019iyya \u0257aya ce ke mulkin Najeriya, ba za ku zargi mutanen da ke shirin ficewa a jam\u2019iyyar ba.<\/p>\n<p>&nbsp;<\/p>\n<p>\u201cNa yi farin ciki da abin da muke da shi kuma ina tsammanin \u0199ari. Haka lamarin yake. Muna cikin tsarin mulkin demokra\u0257iyya.\u201d<\/p>\n<p>&nbsp;<\/p>\n<p>Ya ce, babu wanda zai iya tilasta wa kowa ya tsaya a inda bai so, ya \u0199ara da cewa APC a shirye take ta kar\u0253i \u0199arin \u2019yan Najeriya da ke son shiga jam\u2019iyya mai mulki.<\/p>\n<p>&nbsp;<\/p>\n<p>Ya ce, \u201cSuna ganin jam\u2019iyyar siyasa ta gaza, amma da jajircewarku, ba mu yi \u0199asa a gwiwa ba, mu ne masu ci gaba, za mu yi sojan gona, ku ci gaba da yin aiki tu\u0199uru\u2026 Ina saurarenku ba su ba.<\/p>\n<p>&nbsp;<\/p>\n<p>\u201cMuna da damar da za mu sa Afirka ta kasance mai mai ci gaba, amma ina ro\u0199onku da a ci gaba da tafiya tare. Ga wa\u0257anda ba zan iya ba ma mu\u0199aman siyasa ba, ku yi ha\u0199uri, za ku yi farin cikin shiga wannan jam\u2019iyya.\u201d<\/p>\n<p>&nbsp;<\/p>\n<p>Mai rahoto<\/p>\n<p>Mustapha Garba Usman<\/p>\n","protected":false},"excerpt":{"rendered":"<p>Ba mu tilasta wa kowa ya koma APC ba \u2014 Tinubu Babu wanda zai iya tilasta wa kowa ya tsaya a inda bai so, APC a shirye take ta kar\u0253i \u0199arin \u2019yan Najeriya da ke son\u2026 Gida &#8211; Dailytrust Aminiya Yi Rajista Gida Labarai Saurari Shirye-Shiryenmu Bidiyo Fagen Siyasa Al&#8217;ajabi Dandalin Nishadi Aminyar Kurmi Kasuwanci [&hellip;]<\/p>\n","protected":false},"author":2,"featured_media":4604,"comment_status":"open","ping_status":"open","sticky":false,"template":"","format":"standard","meta":{"content-type":"","footnotes":""},"categories":[59],"tags":[],"class_list":{"0":"post-4603","1":"post","2":"type-post","3":"status-publish","4":"format-standard","5":"has-post-thumbnail","7":"category-news"},"_links":{"self":[{"href":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/posts\/4603","targetHints":{"allow":["GET"]}}],"collection":[{"href":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/posts"}],"about":[{"href":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/types\/post"}],"author":[{"embeddable":true,"href":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/users\/2"}],"replies":[{"embeddable":true,"href":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/index.php?rest_route=%2Fwp%2Fv2%2Fcomments&post=4603"}],"version-history":[{"count":1,"href":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/posts\/4603\/revisions"}],"predecessor-version":[{"id":4605,"href":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/posts\/4603\/revisions\/4605"}],"wp:featuredmedia":[{"embeddable":true,"href":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/media\/4604"}],"wp:attachment":[{"href":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/index.php?rest_route=%2Fwp%2Fv2%2Fmedia&parent=4603"}],"wp:term":[{"taxonomy":"category","embeddable":true,"href":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/index.php?rest_route=%2Fwp%2Fv2%2Fcategories&post=4603"},{"taxonomy":"post_tag","embeddable":true,"href":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/index.php?rest_route=%2Fwp%2Fv2%2Ftags&post=4603"}],"curies":[{"name":"wp","href":"https:\/\/api.w.org\/{rel}","templated":true}]}}