{"id":4424,"date":"2025-05-14T19:09:14","date_gmt":"2025-05-14T19:09:14","guid":{"rendered":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/?p=4424"},"modified":"2025-05-14T19:09:14","modified_gmt":"2025-05-14T19:09:14","slug":"4424","status":"publish","type":"post","link":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/?p=4424","title":{"rendered":""},"content":{"rendered":"<p>Birtaniya ta yaba wa Tinubu kan tsare-tsaren tattalin arzi\u0199i<\/p>\n<p style=\"text-align: center\">\n<p>&nbsp;<\/p>\n<p>Bayanan hoto,Tun bayan hawansa mulki Shugaban Tinubu ya sanar da \u0253ullo da sabbin tsare-tsaren ingantan tattalin arzikin Najeriya<\/p>\n<p>Gwamnatin Birtaniya ta ce matakan da shugaban Najeriya bola Ahmed Tinubu ke \u0257auka a \u0253angaren tattalin arzikin \u0199asar kwalliya na biyan ku\u0257in sabulu.<\/p>\n<p>&nbsp;<\/p>\n<p>Birtaniyan ta ce matakan da aka \u0257auka musamman wajen farfa\u0257o da darajar ku\u0257in \u0199asar, da na ku\u0257in shiga na daga cikin dalilan da suka aka samu \u0199aruwar damar zuba jari a \u0199asar.<\/p>\n<p>&nbsp;<\/p>\n<p>Jakadan Birtaniya a Najeriya Dr. Richard Montgomery ne ya sanar da hakan a yayin wani taro na aiwatar da shirin bun\u0199asa tattalin arzikin Najeirya da Birtaniya, ta fuskar kasuwanci da zuba jari tsakanin \u0199asashen biyu, da ya gudana a Abuja babban birnin na Najeriya.<\/p>\n<p>&nbsp;<\/p>\n<p>Gwamnatin Birtaniyar ta ce la\u2019akari da rahoton da Bankin Duniya a baya-bayan nan kan harkokin zuba jari a Najeriya ya nuna cewar darajar ku\u0257in \u0199asar naira na farfa\u0257owa.<\/p>\n<p>&nbsp;<\/p>\n<p>Haka kuma rahoton ya ce ana samun \u0199aruwar ku\u0257a\u0257e a asusun \u0199asashen wajen na \u0199asar da kuma na haraji, lamarin da ya sa ake samun bu\u0199atar \u0199ara fa\u0257a\u0257a harkokin zuba jari a \u0199asar.<\/p>\n<p>&nbsp;<\/p>\n<p>Birtaniyan ta ce shirin bun\u0199asa tattalin arzikin \u0199asashen biyu da suke ha\u0257in gwiwa za a cimma shi ne idan Najeriya ta mayar da hankali kan wajen samar da daidaitacen tsari da zai ha\u0253aka harkokin kasuwanci da janyo hankulan masu zuba jari a \u0199asar.<\/p>\n<p>&nbsp;<\/p>\n<p>Sai dai ya ce ganin irin matakan da shugaban Najeriya ya \u0257auka a \u0253angaren tattalin arzikin \u0199asar, yasa suka fitar da wasu \u0253anagarori takwas da zasu ha\u0257a gwiwa da Najeriya wajen ganin ta ha\u0253aka kasuwacin da yawan masu zuba jari a \u0199asar.<\/p>\n<p>&nbsp;<\/p>\n<p>Haka kuma Jakadan Birtaniyar ya ce baiwa kamfanonin \u0199asar irin na su \u018aangote suka fara tace man fetur yasa an samu raguwar fitar da \u0257anyen man fetur zuwa \u0199asashen waje.<\/p>\n<p>&nbsp;<\/p>\n<p>BBC Hausa<\/p>\n<p>&nbsp;<\/p>\n<p>Mai Rahoto<\/p>\n<p>Mujahid Muhammad Tasiu<\/p>\n<p>AT-TAJDID NEWS<\/p>\n","protected":false},"excerpt":{"rendered":"<p>Birtaniya ta yaba wa Tinubu kan tsare-tsaren tattalin arzi\u0199i &nbsp; Bayanan hoto,Tun bayan hawansa mulki Shugaban Tinubu ya sanar da \u0253ullo da sabbin tsare-tsaren ingantan tattalin arzikin Najeriya Gwamnatin Birtaniya ta ce matakan da shugaban Najeriya bola Ahmed Tinubu ke \u0257auka a \u0253angaren tattalin arzikin \u0199asar kwalliya na biyan ku\u0257in sabulu. &nbsp; Birtaniyan ta ce [&hellip;]<\/p>\n","protected":false},"author":2,"featured_media":4425,"comment_status":"open","ping_status":"open","sticky":false,"template":"","format":"standard","meta":{"content-type":"","footnotes":""},"categories":[59],"tags":[],"class_list":{"0":"post-4424","1":"post","2":"type-post","3":"status-publish","4":"format-standard","5":"has-post-thumbnail","7":"category-news"},"_links":{"self":[{"href":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/posts\/4424","targetHints":{"allow":["GET"]}}],"collection":[{"href":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/posts"}],"about":[{"href":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/types\/post"}],"author":[{"embeddable":true,"href":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/users\/2"}],"replies":[{"embeddable":true,"href":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/index.php?rest_route=%2Fwp%2Fv2%2Fcomments&post=4424"}],"version-history":[{"count":1,"href":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/posts\/4424\/revisions"}],"predecessor-version":[{"id":4426,"href":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/posts\/4424\/revisions\/4426"}],"wp:featuredmedia":[{"embeddable":true,"href":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/media\/4425"}],"wp:attachment":[{"href":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/index.php?rest_route=%2Fwp%2Fv2%2Fmedia&parent=4424"}],"wp:term":[{"taxonomy":"category","embeddable":true,"href":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/index.php?rest_route=%2Fwp%2Fv2%2Fcategories&post=4424"},{"taxonomy":"post_tag","embeddable":true,"href":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/index.php?rest_route=%2Fwp%2Fv2%2Ftags&post=4424"}],"curies":[{"name":"wp","href":"https:\/\/api.w.org\/{rel}","templated":true}]}}