{"id":4178,"date":"2025-01-10T11:42:34","date_gmt":"2025-01-10T11:42:34","guid":{"rendered":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/?p=4178"},"modified":"2025-01-10T11:42:34","modified_gmt":"2025-01-10T11:42:34","slug":"turkiyya-a-shirye-take-ta-kai-hari-syria-domin-yakar-yan-taaddan-pkk-ypg","status":"publish","type":"post","link":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/?p=4178","title":{"rendered":"Turkiyya a Shirye Take ta Kai Hari Syria Domin Yakar &#8216;Yan ta&#8217;addan PKK\/YPG"},"content":{"rendered":"<p>Ministan Harkokin Wajen Turkiyya Hakan Fidan ya yi garga\u0257in cewa \u0199asarsa ta shirya \u0199addamar da hare-haren soji a Syria muddin ba a cika sharu\u0257\u0257an da ta gindaya kan \u0199ungiyar ta&#8217;addanci ta PKK\/YPG ba.<\/p>\n<p>&nbsp;<\/p>\n<p>\u201cIdan ba a yi abin da muke bu\u0199ata game da \u0199ungiyar ta&#8217;addanci ta PKK\/YPG ba, za mu \u0257auki matakin da ya dace,\u201d in ji Fidan, yayin da yake tattaunawa da CNN Turk ranar Alhamis da maraice.<\/p>\n<p>&nbsp;<\/p>\n<p>\u201cZa a \u0257auki matakin soji,\u201d a cewar Fidan.<\/p>\n<p>&nbsp;<\/p>\n<p>Ya yi wannan kalami ne a yayin da ake ci gaba da tayar da jijoyin wuya game da kasancewar \u0199ungiyar YPG a Syria, wadda wani \u0253angare ne na PKK, wacce \u0199asashen Turkiyya da Amurka da \u0198ungiyar Tarayyar Turai suka ayyana a matsayin \u0199ungiyar ta&#8217;addanci.<\/p>\n<p>&nbsp;<\/p>\n<p>Da aka tambaye shi cewa shin Turkiyya za ta \u0257auki matakin soji Syria duk da yiwuwar adawa da hakan daga Amurka, Fidan ya fayyace matsayarTurkiyya ba tare da shayi ba.<\/p>\n<p>&nbsp;<\/p>\n<p>\u201cMatsayinmu a bayyane yake. Mun shaida wa Amurka da kuma &#8216;yan jarida. Domin su gaya wa su wa? Su shaida wa YPG,\u201d in ji Fidan.<\/p>\n<p>&nbsp;<\/p>\n<p>Turkiyya ta kai hare-hare da dama kan &#8216;yan ta&#8217;adda a Syria<\/p>\n<p>&nbsp;<\/p>\n<p>&#8220;Mun yi hakan a baya a Afrin, in Ras al Ayn, da kuma Tal Abyad,&#8221; yana tuna abubuwan da suka yi a wasu yankuna na arewacin Syria inda Turkiyya ta \u0199addamar da hare-hare kan &#8216;yan ta&#8217;adda.<\/p>\n<p>&nbsp;<\/p>\n<p>Ya \u0199ara da cewa Turkiyya ba za ta yi \u0199asa-a-gwiwa ba wajen sake kai hare-haren.<\/p>\n<p>&nbsp;<\/p>\n<p>&#8220;Wannan mataki ne da ake bu\u0199ata domin tsaron \u0199asarmu. Ba mu da wani za\u0253i da ya wuce hakan.&#8221;<\/p>\n<p>&nbsp;<\/p>\n<p>Babban jami&#8217;in diflomasiyya na Turkiyya ya bu\u0199aci mutanen da \u0199asashen duniya suka ayyana a matsayin &#8216;yan ta&#8217;adda wa\u0257anda suka tafi Syria daga Turkiyya, Iran, Ira\u0199i da kuma manyan shugabannin PKK su fice daga \u0199asar.<\/p>\n<p>&nbsp;<\/p>\n<p>&nbsp;<\/p>\n<p>Mai rahoto;<\/p>\n<p>M.B.Gama.<\/p>\n<p>&nbsp;<\/p>\n<p>&nbsp;<\/p>\n<p>At-tajdid News.<\/p>\n","protected":false},"excerpt":{"rendered":"<p>Ministan Harkokin Wajen Turkiyya Hakan Fidan ya yi garga\u0257in cewa \u0199asarsa ta shirya \u0199addamar da hare-haren soji a Syria muddin ba a cika sharu\u0257\u0257an da ta gindaya kan \u0199ungiyar ta&#8217;addanci ta PKK\/YPG ba. &nbsp; \u201cIdan ba a yi abin da muke bu\u0199ata game da \u0199ungiyar ta&#8217;addanci ta PKK\/YPG ba, za mu \u0257auki matakin da ya [&hellip;]<\/p>\n","protected":false},"author":2,"featured_media":4179,"comment_status":"open","ping_status":"open","sticky":false,"template":"","format":"standard","meta":{"content-type":"","footnotes":""},"categories":[60],"tags":[],"class_list":{"0":"post-4178","1":"post","2":"type-post","3":"status-publish","4":"format-standard","5":"has-post-thumbnail","7":"category-international-news"},"_links":{"self":[{"href":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/posts\/4178","targetHints":{"allow":["GET"]}}],"collection":[{"href":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/posts"}],"about":[{"href":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/types\/post"}],"author":[{"embeddable":true,"href":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/users\/2"}],"replies":[{"embeddable":true,"href":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/index.php?rest_route=%2Fwp%2Fv2%2Fcomments&post=4178"}],"version-history":[{"count":1,"href":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/posts\/4178\/revisions"}],"predecessor-version":[{"id":4180,"href":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/posts\/4178\/revisions\/4180"}],"wp:featuredmedia":[{"embeddable":true,"href":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/media\/4179"}],"wp:attachment":[{"href":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/index.php?rest_route=%2Fwp%2Fv2%2Fmedia&parent=4178"}],"wp:term":[{"taxonomy":"category","embeddable":true,"href":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/index.php?rest_route=%2Fwp%2Fv2%2Fcategories&post=4178"},{"taxonomy":"post_tag","embeddable":true,"href":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/index.php?rest_route=%2Fwp%2Fv2%2Ftags&post=4178"}],"curies":[{"name":"wp","href":"https:\/\/api.w.org\/{rel}","templated":true}]}}