{"id":4156,"date":"2025-01-08T15:22:00","date_gmt":"2025-01-08T15:22:00","guid":{"rendered":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/?p=4156"},"modified":"2025-01-08T15:22:00","modified_gmt":"2025-01-08T15:22:00","slug":"sojojin-nijeriya-shida-da-yan-boko-haram-34-sun-mutu-a-wata-arangama-a-borno","status":"publish","type":"post","link":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/?p=4156","title":{"rendered":"Sojojin Nijeriya Shida da &#8216;Yan Boko Haram 34 Sun Mutu a Wata Arangama a Borno"},"content":{"rendered":"<p>Rundunar sojin Najeriya ta ce dakarunta sun kashe &#8216;yan ta&#8217;adda 34 a wani artabu da suka yi da &#8216;yan Boko Haram a arewa maso gabashin jihar Borno sannan kuma sojoji shida sun mutu.<\/p>\n<p>&nbsp;<\/p>\n<p>Rikicin ya faru ne a kauyen Sabon Gari lokacin da \u2018yan ta\u2019addan suka yi wa sojojin da ke komawa sansaninsu kwanton bauna, kamar yadda kakakin rundunar, Manjo-Janar Edward Buba ya bayyana a ranar Laraba.<\/p>\n<p>&nbsp;<\/p>\n<p>Ya ce \u2018yan ta\u2019addan na kungiyoyin Boko Haram da ISWAP ne. Suna tafiya ne a kan babura da manyan motoci dauke da bindigogi lokacin da suka kai harin a ranar Asabar.<\/p>\n<p>&nbsp;<\/p>\n<p>Dakarun tare da taimakon wasu dakaru na rundunar sa kai na Civilian Joint Taskforce da kungiyoyin \u2018yan banga sun yi nasarar dakile harin, in ji shi.<\/p>\n<p>&nbsp;<\/p>\n<p>Nijeriya dai ta shafe shekaru 16 tana fama da tashe-tashen hankula a yankin arewa maso gabashin kasar da kungiyar Boko Haram ke haddasawa da kuma kungiyar ta ISWAP, wanda ya janyo asarar dimbin jama&#8217;a da na tattalin arziki da suka hada da gudun hijira da kuma matsalar jin\u0199ai.<\/p>\n<p>&nbsp;<\/p>\n<p>Buba ya ce sojoji 6 ne suka mutu a harin arangamar da wasu bama-bamai da aka dasa suka tashi suka raunata kwamandan \u2018yan banga.<\/p>\n<p>&nbsp;<\/p>\n<p>Hakazalika rundunar sojin saman Nijeriya ta kai farmaki ta sama kan \u2018yan ta\u2019addan da suka tsere, lamarin da ya yi sanadin jikkatar mutane 34 da aka kashe a rikicin, in ji Buba. TRT Africa Hausa.<\/p>\n<p>&nbsp;<\/p>\n<p>&nbsp;<\/p>\n<p>Mai rahoto;<\/p>\n<p>M.B.Gama.<\/p>\n<p>&nbsp;<\/p>\n<p>&nbsp;<\/p>\n<p>At-tajdid News.<\/p>\n","protected":false},"excerpt":{"rendered":"<p>Rundunar sojin Najeriya ta ce dakarunta sun kashe &#8216;yan ta&#8217;adda 34 a wani artabu da suka yi da &#8216;yan Boko Haram a arewa maso gabashin jihar Borno sannan kuma sojoji shida sun mutu. &nbsp; Rikicin ya faru ne a kauyen Sabon Gari lokacin da \u2018yan ta\u2019addan suka yi wa sojojin da ke komawa sansaninsu kwanton [&hellip;]<\/p>\n","protected":false},"author":2,"featured_media":4157,"comment_status":"open","ping_status":"open","sticky":false,"template":"","format":"standard","meta":{"content-type":"","footnotes":""},"categories":[59],"tags":[],"class_list":{"0":"post-4156","1":"post","2":"type-post","3":"status-publish","4":"format-standard","5":"has-post-thumbnail","7":"category-news"},"_links":{"self":[{"href":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/posts\/4156","targetHints":{"allow":["GET"]}}],"collection":[{"href":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/posts"}],"about":[{"href":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/types\/post"}],"author":[{"embeddable":true,"href":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/users\/2"}],"replies":[{"embeddable":true,"href":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/index.php?rest_route=%2Fwp%2Fv2%2Fcomments&post=4156"}],"version-history":[{"count":1,"href":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/posts\/4156\/revisions"}],"predecessor-version":[{"id":4158,"href":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/posts\/4156\/revisions\/4158"}],"wp:featuredmedia":[{"embeddable":true,"href":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/media\/4157"}],"wp:attachment":[{"href":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/index.php?rest_route=%2Fwp%2Fv2%2Fmedia&parent=4156"}],"wp:term":[{"taxonomy":"category","embeddable":true,"href":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/index.php?rest_route=%2Fwp%2Fv2%2Fcategories&post=4156"},{"taxonomy":"post_tag","embeddable":true,"href":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/index.php?rest_route=%2Fwp%2Fv2%2Ftags&post=4156"}],"curies":[{"name":"wp","href":"https:\/\/api.w.org\/{rel}","templated":true}]}}