{"id":4127,"date":"2025-01-02T11:21:54","date_gmt":"2025-01-02T11:21:54","guid":{"rendered":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/?p=4127"},"modified":"2025-01-02T11:21:54","modified_gmt":"2025-01-02T11:21:54","slug":"kungiyar-maaikatan-majalisar-dokoki-ta-kasa-reshen-majalisar-dokokin-jihar-kano-ta-gudanar-da-bikin-bankwana-da-maaikatan-majalisar-23-da-suka-kammala-aikinsu-na-gwamnati-a-ranar-31-ga-watan-disam","status":"publish","type":"post","link":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/?p=4127","title":{"rendered":"Kungiyar ma&#8217;aikatan Majalisar Dokoki ta kasa reshen Majalisar Dokokin jihar Kano ta gudanar da bikin bankwana da ma&#8217;aikatan Majalisar 23 da suka kammala aikinsu na gwamnati a ranar 31 ga watan Disambar 2024."},"content":{"rendered":"<p>Shugaban kungiyar Comrade Bashir Yahaya, ya ce sun gudanar da bikin karrama su ne domin nuna gamsuwa da jajircewa a ayyukansu tare zama da abokan aiki lafiya.<\/p>\n<p>&nbsp;<\/p>\n<p>A nasa jawabin, akawun Majalisar Alh. Bashir Idris Diso ya ce hakika ma&#8217;aikatan sun suna kwazon aiki da ladabi da biyayya wadda hakan ta sa aka cimma gagarumar nasara a ayyukan Majalisar.<\/p>\n<p>&nbsp;<\/p>\n<p>Da yake jawabi a madadin ma&#8217;aikatan da suka kammala aikin gwamnati a Majalisar Alh. Sa&#8217;idu Isa Sharada ya yabawa shugabancin majalisar bisa jagorancin Alh. Jibril Ismail Falgore da dukkanin manyan ma&#8217;aikatanta da kuma kungiyar ta PASAN bisa karramawar da aka yi musu.<\/p>\n<p>&nbsp;<\/p>\n<p>Ma&#8217;aikatan Majalisar da suka kammala aikinsu a karshen wannan shekara ta 2024 sun hada da Garba M. Kadawa da Nasidi Aliyu da Abdul&#8217;aziz Sule da Ishaq Adamu Indabawa da Ibrahim Shehu Koki da Kabiru Ibrahim Abdulrazak da Auwalu Mohd Ibrahim da Rabi&#8217;u Dankawu Rano da Mansur Sani Fagge da Aminu Abubakar Maiwada da Magaji Garba Mandawari<\/p>\n<p>&nbsp;<\/p>\n<p>Sauran sun hada da Naziru S. Ibrahim da Ali Abubakar Rano da Garba Lawan da Bashir Ahmad da Nura A. Garba Yusuf Mohd Dal da Wada Bawa da Ali Mohd Kabo da Hamisu Uba da kuma Balarabe Shehu.<\/p>\n<p>&nbsp;<\/p>\n<p>A yayin da shi kuma Akawun Majalisar Alh. Bashir Idris Diso ya shiga sahun manyan ma&#8217;aikatan da suka ci gajiyar karin wada&#8217;adin shekaru biyu na aikin gwamnati daga gwamna Abba Kabir Yusuf a wata sanarwa da ofishin ma&#8217;aikata na jiha ya fitar a ranar Litinin din nan.<\/p>\n<p>Radio Kano.<\/p>\n<p>&nbsp;<\/p>\n<p>&nbsp;<\/p>\n<p>Mai rahoto;<\/p>\n<p>M.B.GAMA.<\/p>\n<p>&nbsp;<\/p>\n<p>At-tajdid News.<\/p>\n","protected":false},"excerpt":{"rendered":"<p>Shugaban kungiyar Comrade Bashir Yahaya, ya ce sun gudanar da bikin karrama su ne domin nuna gamsuwa da jajircewa a ayyukansu tare zama da abokan aiki lafiya. &nbsp; A nasa jawabin, akawun Majalisar Alh. Bashir Idris Diso ya ce hakika ma&#8217;aikatan sun suna kwazon aiki da ladabi da biyayya wadda hakan ta sa aka cimma [&hellip;]<\/p>\n","protected":false},"author":2,"featured_media":4128,"comment_status":"open","ping_status":"open","sticky":false,"template":"","format":"standard","meta":{"content-type":"","footnotes":""},"categories":[59],"tags":[],"class_list":{"0":"post-4127","1":"post","2":"type-post","3":"status-publish","4":"format-standard","5":"has-post-thumbnail","7":"category-news"},"_links":{"self":[{"href":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/posts\/4127","targetHints":{"allow":["GET"]}}],"collection":[{"href":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/posts"}],"about":[{"href":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/types\/post"}],"author":[{"embeddable":true,"href":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/users\/2"}],"replies":[{"embeddable":true,"href":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/index.php?rest_route=%2Fwp%2Fv2%2Fcomments&post=4127"}],"version-history":[{"count":1,"href":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/posts\/4127\/revisions"}],"predecessor-version":[{"id":4129,"href":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/posts\/4127\/revisions\/4129"}],"wp:featuredmedia":[{"embeddable":true,"href":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/media\/4128"}],"wp:attachment":[{"href":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/index.php?rest_route=%2Fwp%2Fv2%2Fmedia&parent=4127"}],"wp:term":[{"taxonomy":"category","embeddable":true,"href":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/index.php?rest_route=%2Fwp%2Fv2%2Fcategories&post=4127"},{"taxonomy":"post_tag","embeddable":true,"href":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/index.php?rest_route=%2Fwp%2Fv2%2Ftags&post=4127"}],"curies":[{"name":"wp","href":"https:\/\/api.w.org\/{rel}","templated":true}]}}