{"id":3842,"date":"2024-11-22T14:33:24","date_gmt":"2024-11-22T14:33:24","guid":{"rendered":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/?p=3842"},"modified":"2024-11-22T14:33:24","modified_gmt":"2024-11-22T14:33:24","slug":"atiku-ya-garga%c9%97i-tinubu-akan-yawan-ciyo-bashi","status":"publish","type":"post","link":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/?p=3842","title":{"rendered":"Atiku ya Garga\u0257i Tinubu Akan Yawan Ciyo Bashi"},"content":{"rendered":"<p>Tsohon mataimakin shugaban \u0199asar Najeriya, Alhaji Atiku Abubakar ya ce yawaitar ciyo basussuka da gwamnatin shugaban \u0199asa Bola Tinubu ke yi zai \u0199ara jefa tattalin arzikin Najeriya cikin \u0199unci.<\/p>\n<p>&nbsp;<\/p>\n<p>Tsohon \u0257antakarar na PDP ya kuma soki yadda majalisar dokoki ke amincewa da bu\u0199atar ciyo basussukan, wa\u0257anda a cewarsa suke \u0199ara jefa \u0199asar cikin \u0199angin bashi.<\/p>\n<p>&nbsp;<\/p>\n<p>Tsohon mataimakin shugaban \u0199asar Najeriya, Alhaji Atiku Abubakar ya ce yawaitar ciyo basussuka da gwamnatin shugaban \u0199asa Bola Tinubu ke yi zai \u0199ara jefa tattalin arzikin Najeriya cikin \u0199unci.<\/p>\n<p>&nbsp;<\/p>\n<p>Tsohon \u0257antakarar na PDP ya kuma soki yadda majalisar dokoki ke amincewa da bu\u0199atar ciyo basussukan, wa\u0257anda a cewarsa suke \u0199ara jefa \u0199asar cikin \u0199angin bashi.<\/p>\n<p>&nbsp;<\/p>\n<p>Atiku ya bayyana haka ne a wani rubuta da ya wallafa a shafinsa na Facebook, inda ya ce, \u201crahoton da bankin duniya ya fitar kwanan nan, wanda ke nuna cewa Najeriya ce \u0199asa ta uku da ta fi cin bashi daga hukumomin ku\u0257i na duniya abin damuwa ne.<\/p>\n<p>&nbsp;<\/p>\n<p>\u201cRahoton ya fito ne a daidai lokacin da gwamnatin \u0199asar ta aike da wata bu\u0199atar sake ciyo wani bashin na naira triliyan 1.7 saboda cike gi\u0253in kasafin ku\u0257in 2024. Abin da zai \u0199ara \u0257aga hankali a game da bashin ma shi ne kasancewarar a kasafin ku\u0257in, an kasafta darajar dala \u0257aya a kan naira 800, alhali yanzu dala ta kai naira 1,600.\u201d<\/p>\n<p>&nbsp;<\/p>\n<p>Ya \u0199ara da cewa Najeriya na \u0199ara nutsewa a cikin bashi, \u201csannan majalisar dokoki suna taimakawa. Tinubu ya bayyana a watan Yuli cewa hukumar tattara haraji da kwastam sun tara ku\u0257in shiga da ba a ta\u0253a tarawa ba. To me ya sa ake cin bashin? akwai wani abu da suke \u0253oyewa \u01b4an Najeriya.\u201d<\/p>\n<p>&nbsp;<\/p>\n<p>Atiku ya \u0199ara da cewa yawan cin bashin yana \u0199ara takurawa tattalin arzikin. KADAURA24.<\/p>\n<p>&nbsp;<\/p>\n<p>Mai rahoto;<\/p>\n<p>Balarabe.<\/p>\n<p>&nbsp;<\/p>\n<p>At-tajdid News.<\/p>\n","protected":false},"excerpt":{"rendered":"<p>Tsohon mataimakin shugaban \u0199asar Najeriya, Alhaji Atiku Abubakar ya ce yawaitar ciyo basussuka da gwamnatin shugaban \u0199asa Bola Tinubu ke yi zai \u0199ara jefa tattalin arzikin Najeriya cikin \u0199unci. &nbsp; Tsohon \u0257antakarar na PDP ya kuma soki yadda majalisar dokoki ke amincewa da bu\u0199atar ciyo basussukan, wa\u0257anda a cewarsa suke \u0199ara jefa \u0199asar cikin \u0199angin [&hellip;]<\/p>\n","protected":false},"author":2,"featured_media":3843,"comment_status":"open","ping_status":"open","sticky":false,"template":"","format":"standard","meta":{"content-type":"","footnotes":""},"categories":[59],"tags":[],"class_list":{"0":"post-3842","1":"post","2":"type-post","3":"status-publish","4":"format-standard","5":"has-post-thumbnail","7":"category-news"},"_links":{"self":[{"href":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/posts\/3842","targetHints":{"allow":["GET"]}}],"collection":[{"href":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/posts"}],"about":[{"href":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/types\/post"}],"author":[{"embeddable":true,"href":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/users\/2"}],"replies":[{"embeddable":true,"href":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/index.php?rest_route=%2Fwp%2Fv2%2Fcomments&post=3842"}],"version-history":[{"count":1,"href":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/posts\/3842\/revisions"}],"predecessor-version":[{"id":3844,"href":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/posts\/3842\/revisions\/3844"}],"wp:featuredmedia":[{"embeddable":true,"href":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/media\/3843"}],"wp:attachment":[{"href":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/index.php?rest_route=%2Fwp%2Fv2%2Fmedia&parent=3842"}],"wp:term":[{"taxonomy":"category","embeddable":true,"href":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/index.php?rest_route=%2Fwp%2Fv2%2Fcategories&post=3842"},{"taxonomy":"post_tag","embeddable":true,"href":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/index.php?rest_route=%2Fwp%2Fv2%2Ftags&post=3842"}],"curies":[{"name":"wp","href":"https:\/\/api.w.org\/{rel}","templated":true}]}}