{"id":3765,"date":"2024-11-19T13:35:51","date_gmt":"2024-11-19T13:35:51","guid":{"rendered":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/?p=3765"},"modified":"2024-11-19T13:35:51","modified_gmt":"2024-11-19T13:35:51","slug":"%c9%97antakarar-hamayya-ya-kayar-da-shugaban-%c6%99asa-mai-ci-a-somalilan","status":"publish","type":"post","link":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/?p=3765","title":{"rendered":"\u018aantakarar Hamayya ya Kayar da Shugaban \u0199asa Mai-ci a Somalilan"},"content":{"rendered":"<p>\u018aantakarar shugaban \u0199asa na jam&#8217;iyyar hamayya a yankin Somaliland da ya ayyana cin gashin-kansa daga Somalia, Abdirahman Mohamed Abdillahi (Irro) ya kayar da shugaban \u0199asar mai-ci, Muse Bihi Abdi, a za\u0253en da aka yi, kamar yadda hukumar za\u0253en \u0199asar ta sanar a yau Talata.<\/p>\n<p>&nbsp;<\/p>\n<p>Jagoran jam&#8217;iyyar hamayya, Waddani &#8211; Abdirahman, ya samu kashi 63.92 cikin \u0257ari yayin da Shugaba Bihi ya ci kashi 34.81 cikin \u0257ari, na \u0199uri&#8217;u kamar yadda hukumar za\u0253en ta sanar.<\/p>\n<p>&nbsp;<\/p>\n<p>An haifi Abdirahman Irro a Hargaisa, babban birnin \u0199asar ta Somaliland, ranar 29, ga watan Afirilun 1955, inda ya yi makarantar elimantare a Somalia, kuma daga nan ya je kwaleji a Amurka, har ya yi digiri na biyu a fannin kula da harkokin kasuwanci.<\/p>\n<p>&nbsp;<\/p>\n<p>Irro ya yi aikin diflomasiyya a ofishin jakadancin Somalia a Moscow, inda ya fara aikin diflomasiyya a ma&#8217;aikatar harkokin wajen Somalia a 1981.<\/p>\n<p>&nbsp;<\/p>\n<p>A lokacin ya\u0199in basasa a 1991 na Somalia ya kasance mu\u0199addashin jakadan Somalia a tsohuwar Tarayyar Sobiyet.<\/p>\n<p>&nbsp;<\/p>\n<p>Daga baya ya tafi Finlad inda ya je ya zauna da iyalinsa a can har ya samu takardar zama \u0257an \u0199asar.<\/p>\n<p>&nbsp;<\/p>\n<p>Irro ya fara shiga siyasar Somaliland a 2002, a jam&#8217;iyyar UCID.<\/p>\n<p>&nbsp;<\/p>\n<p>Ya kasance shugaban majalisar dokokin Somaliland tsawon shekara 12 daga 2005.<\/p>\n<p>&nbsp;<\/p>\n<p>Irro ya kafa jam&#8217;iyyar Waddani a 2012, inda ya tsaya takarar shugaban \u0199asa a 2017, amma ya sha kaye a hannun Muse Bihi Abdi.<\/p>\n<p>&nbsp;<\/p>\n<p>A wannan shekarar kuma ya sake yin takarar inda ya yi nasarar kayar da shugaban mai-ci.<\/p>\n<p>&nbsp;<\/p>\n<p>Somaliland ta kasance \u0199ar\u0199ashin mulkin kanta da ta ayyana tun bayan da ta sanar da yankewa daga Somalia a 1991, sai dai ba \u0199asar da ta amince da ita a matsayin \u0199asa har yanzu, wanda hakan ya ta\u0199aita mata samun ku\u0257a\u0257e daga waje da kuma haifar da \u0199alubale ga al&#8217;ummarta miliyan shida wajen tafiye-tafiye.<\/p>\n<p>&nbsp;<\/p>\n<p>Mai Rahoto;<\/p>\n<p>Mujahid Muhammad Tasiu.<\/p>\n<p>&nbsp;<\/p>\n<p>At-tajdid News.<\/p>\n","protected":false},"excerpt":{"rendered":"<p>\u018aantakarar shugaban \u0199asa na jam&#8217;iyyar hamayya a yankin Somaliland da ya ayyana cin gashin-kansa daga Somalia, Abdirahman Mohamed Abdillahi (Irro) ya kayar da shugaban \u0199asar mai-ci, Muse Bihi Abdi, a za\u0253en da aka yi, kamar yadda hukumar za\u0253en \u0199asar ta sanar a yau Talata. &nbsp; Jagoran jam&#8217;iyyar hamayya, Waddani &#8211; Abdirahman, ya samu kashi 63.92 [&hellip;]<\/p>\n","protected":false},"author":2,"featured_media":3766,"comment_status":"open","ping_status":"open","sticky":false,"template":"","format":"standard","meta":{"content-type":"","footnotes":""},"categories":[60],"tags":[],"class_list":{"0":"post-3765","1":"post","2":"type-post","3":"status-publish","4":"format-standard","5":"has-post-thumbnail","7":"category-international-news"},"_links":{"self":[{"href":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/posts\/3765","targetHints":{"allow":["GET"]}}],"collection":[{"href":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/posts"}],"about":[{"href":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/types\/post"}],"author":[{"embeddable":true,"href":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/users\/2"}],"replies":[{"embeddable":true,"href":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/index.php?rest_route=%2Fwp%2Fv2%2Fcomments&post=3765"}],"version-history":[{"count":1,"href":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/posts\/3765\/revisions"}],"predecessor-version":[{"id":3767,"href":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/posts\/3765\/revisions\/3767"}],"wp:featuredmedia":[{"embeddable":true,"href":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/media\/3766"}],"wp:attachment":[{"href":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/index.php?rest_route=%2Fwp%2Fv2%2Fmedia&parent=3765"}],"wp:term":[{"taxonomy":"category","embeddable":true,"href":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/index.php?rest_route=%2Fwp%2Fv2%2Fcategories&post=3765"},{"taxonomy":"post_tag","embeddable":true,"href":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/index.php?rest_route=%2Fwp%2Fv2%2Ftags&post=3765"}],"curies":[{"name":"wp","href":"https:\/\/api.w.org\/{rel}","templated":true}]}}