{"id":3722,"date":"2024-11-14T17:59:09","date_gmt":"2024-11-14T17:59:09","guid":{"rendered":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/?p=3722"},"modified":"2024-11-14T17:59:09","modified_gmt":"2024-11-14T17:59:09","slug":"an-kashe-yan-nijeriya-1172-da-sace-fiye-da-1000-a-cikin-wata-tara-nhrc","status":"publish","type":"post","link":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/?p=3722","title":{"rendered":"An kashe &#8216;yan Nijeriya 1,172 da sace fiye da 1,000 a cikin wata tara \u2013 NHRC"},"content":{"rendered":"<p>Hukumar Kare Ha\u0199\u0199in Bil\u2019adama ta Nijeriya NHRC ce ta tabbatar da hakan a yayin wani taron \u0199ara wa juna sani da hukumar ta gudanar tare da ha\u0257in gwiwar \u0198ungiyar Tarayyar Turai.<\/p>\n<p>&nbsp;<\/p>\n<p>Hukumar Kare Ha\u0199\u0199in Bil\u2019adama ta Nijeriya NHRC ta bayyana cewa mutum 1,463 ne aka kashe a \u0199asar tun daga Janairun 2024 har zuwa watan Satumba.<\/p>\n<p>&nbsp;<\/p>\n<p>Hukumar ta sanar da hakan ne a yayin wani taron \u0199ara wa juna sani da hukumar ta gudanar tare da ha\u0257in gwiwar \u0198ungiyar Tarayyar Turai.<\/p>\n<p>&nbsp;<\/p>\n<p>Hukumar ta \u0199ara da cewa akwai \u2018yan Nijeriya 1,172 da aka sace a \u0199asar tun daga watan na Janairu har zuwa Satumba.<\/p>\n<p>&nbsp;<\/p>\n<p>Baya ga al\u0199aluman kisa da garkuwa, hukumar ta NHRC ta kuma bayar da wasu al\u0199aluma wa\u0257anda suk danganci wasu nau\u2019ukan cin zarafi daga ciki har da watsi da yara.<\/p>\n<p>&nbsp;<\/p>\n<p>\u201cZuwa watan Janairun 2024, mun samu al\u0199aluman mutm 150 wa\u0257anda aka yi garkuwa da kuma mutum 55 wa\u0257anda aka kashe. Abin da ya zama ruwan dare shi ne kashe jami\u2019an tsaro,\u201d kamar yadda wani babban jami\u2019i a hukumar Hillary Ogbonna ya bayyana.<\/p>\n<p>&nbsp;<\/p>\n<p>\u201cMun fara da \u2018yan sanda bakwai da aka kashe a watan Janairu. Ta fuskar wadanda abin ya shafa, muna da adadi mai yawa na wadanda aka zalunta saboda take hakkin dan Adam a watan Janairu,\u201d in ji hukumar.<\/p>\n<p>&nbsp;<\/p>\n<p>Hukumar ta NHRC ta danganta karuwar sace-sacen mutane da kashe-kashe da kuma watsi da yara kan sakacin da \u0199asar ke yi wurin kare al\u2019ummarta.<\/p>\n<p>&nbsp;<\/p>\n<p>Mai Rahoto<\/p>\n<p>Mujahid Muhammad Tasiu<\/p>\n<p>&nbsp;<\/p>\n<p>At-tajdid News.<\/p>\n","protected":false},"excerpt":{"rendered":"<p>Hukumar Kare Ha\u0199\u0199in Bil\u2019adama ta Nijeriya NHRC ce ta tabbatar da hakan a yayin wani taron \u0199ara wa juna sani da hukumar ta gudanar tare da ha\u0257in gwiwar \u0198ungiyar Tarayyar Turai. &nbsp; Hukumar Kare Ha\u0199\u0199in Bil\u2019adama ta Nijeriya NHRC ta bayyana cewa mutum 1,463 ne aka kashe a \u0199asar tun daga Janairun 2024 har zuwa [&hellip;]<\/p>\n","protected":false},"author":2,"featured_media":3723,"comment_status":"open","ping_status":"open","sticky":false,"template":"","format":"standard","meta":{"content-type":"","footnotes":""},"categories":[59],"tags":[],"class_list":{"0":"post-3722","1":"post","2":"type-post","3":"status-publish","4":"format-standard","5":"has-post-thumbnail","7":"category-news"},"_links":{"self":[{"href":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/posts\/3722","targetHints":{"allow":["GET"]}}],"collection":[{"href":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/posts"}],"about":[{"href":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/types\/post"}],"author":[{"embeddable":true,"href":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/users\/2"}],"replies":[{"embeddable":true,"href":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/index.php?rest_route=%2Fwp%2Fv2%2Fcomments&post=3722"}],"version-history":[{"count":1,"href":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/posts\/3722\/revisions"}],"predecessor-version":[{"id":3724,"href":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/posts\/3722\/revisions\/3724"}],"wp:featuredmedia":[{"embeddable":true,"href":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/media\/3723"}],"wp:attachment":[{"href":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/index.php?rest_route=%2Fwp%2Fv2%2Fmedia&parent=3722"}],"wp:term":[{"taxonomy":"category","embeddable":true,"href":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/index.php?rest_route=%2Fwp%2Fv2%2Fcategories&post=3722"},{"taxonomy":"post_tag","embeddable":true,"href":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/index.php?rest_route=%2Fwp%2Fv2%2Ftags&post=3722"}],"curies":[{"name":"wp","href":"https:\/\/api.w.org\/{rel}","templated":true}]}}