{"id":3719,"date":"2024-11-14T17:08:07","date_gmt":"2024-11-14T17:08:07","guid":{"rendered":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/?p=3719"},"modified":"2024-11-14T17:08:07","modified_gmt":"2024-11-14T17:08:07","slug":"gwamnatin-nigeria-ta-sha-alwashin-gamawa-yan-lukarawa-a-kasar","status":"publish","type":"post","link":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/?p=3719","title":{"rendered":"Gwamnatin Nigeria ta Sha Alwashin Gamawa &#8216;Yan Lukarawa a Kasar"},"content":{"rendered":"<p>Mai baiwa shugaban \u0199asa shawara kan harkokin tsaro, Malam Nuhu Ribadu, ya ce gwamnatin shugaba Bola Tinubu za ta tabbatar da kawo \u0199arshen \u0199ungiyar &#8216;yan ta\u2019adda da ake kira \u2018Lukarawa\u2019 a shiyyar Arewa maso yammacin nan ba da jimawa ba.<\/p>\n<p>&nbsp;<\/p>\n<p>Ribadu ya bayyana hakan ne a lokacin da ya wakilci shugaban kasa Tinubu a wajen bikin bu\u0257e babban taron kwastam na shekarar 2024, a ranar Laraba, a Abuja.<\/p>\n<p>&nbsp;<\/p>\n<p>Za mu fatattaki wa\u0257anda ake kira Lukarawa daga kasarmu. Za mu kunyata masu sukar mu kuma zamu rufe bakunansu.<\/p>\n<p>&nbsp;<\/p>\n<p>Boko Haram da suka addabi kasarmu a baya, yanzu tserewa suke yi.<\/p>\n<p>&nbsp;<\/p>\n<p>Yanzu haka mambobinta suna tafiya zuwa wasu \u0199asashe makwabta saboda ba su da damar yin ta\u2019addancinsu a Najeriya\u201d inji shi.<\/p>\n<p>&nbsp;<\/p>\n<p>Ya kuma bayyana cewa, alamun na \u0199ara nuna cewa al\u2019amura na cigaba da inganta ta fuskar tattalin arziki a \u0199asar nan wanda kowa zai iya gani, inda ya ba da misali da yadda ake hako danyen mai a yankin Neja-Delta da kuma sauye-sauyen kasafin kudi da babban bankin Najeriya (CBN) ke yi a cikin irin wannan kokari.<\/p>\n<p>&nbsp;<\/p>\n<p>Ha\u0199ar danyen mai ya kai ganga miliyan 1.8 a kowacce rana. sannan kuma an tsaftace babban bankin kasa, babu wanda ke \u0257aukar kobo daga babban bankin.<\/p>\n<p>&nbsp;<\/p>\n<p>&#8220;Mun yi al\u0199awarin cewa za mu gyara kasar nan, kuma za mu yi hakan domin Shugaba Tinubu bai ta\u0253a zama mutum mai gazawa ba,\u201d<\/p>\n<p>&nbsp;<\/p>\n<p>Mai Rahoto;<\/p>\n<p>Jamilu Danmudi.<\/p>\n<p>&nbsp;<\/p>\n<p>At-tajdid News.<\/p>\n","protected":false},"excerpt":{"rendered":"<p>Mai baiwa shugaban \u0199asa shawara kan harkokin tsaro, Malam Nuhu Ribadu, ya ce gwamnatin shugaba Bola Tinubu za ta tabbatar da kawo \u0199arshen \u0199ungiyar &#8216;yan ta\u2019adda da ake kira \u2018Lukarawa\u2019 a shiyyar Arewa maso yammacin nan ba da jimawa ba. &nbsp; Ribadu ya bayyana hakan ne a lokacin da ya wakilci shugaban kasa Tinubu a [&hellip;]<\/p>\n","protected":false},"author":2,"featured_media":3720,"comment_status":"open","ping_status":"open","sticky":false,"template":"","format":"standard","meta":{"content-type":"","footnotes":""},"categories":[59],"tags":[],"class_list":{"0":"post-3719","1":"post","2":"type-post","3":"status-publish","4":"format-standard","5":"has-post-thumbnail","7":"category-news"},"_links":{"self":[{"href":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/posts\/3719","targetHints":{"allow":["GET"]}}],"collection":[{"href":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/posts"}],"about":[{"href":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/types\/post"}],"author":[{"embeddable":true,"href":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/users\/2"}],"replies":[{"embeddable":true,"href":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/index.php?rest_route=%2Fwp%2Fv2%2Fcomments&post=3719"}],"version-history":[{"count":1,"href":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/posts\/3719\/revisions"}],"predecessor-version":[{"id":3721,"href":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/posts\/3719\/revisions\/3721"}],"wp:featuredmedia":[{"embeddable":true,"href":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/media\/3720"}],"wp:attachment":[{"href":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/index.php?rest_route=%2Fwp%2Fv2%2Fmedia&parent=3719"}],"wp:term":[{"taxonomy":"category","embeddable":true,"href":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/index.php?rest_route=%2Fwp%2Fv2%2Fcategories&post=3719"},{"taxonomy":"post_tag","embeddable":true,"href":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/index.php?rest_route=%2Fwp%2Fv2%2Ftags&post=3719"}],"curies":[{"name":"wp","href":"https:\/\/api.w.org\/{rel}","templated":true}]}}