{"id":3685,"date":"2024-11-12T17:17:50","date_gmt":"2024-11-12T17:17:50","guid":{"rendered":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/?p=3685"},"modified":"2024-11-12T17:17:50","modified_gmt":"2024-11-12T17:17:50","slug":"kotun-kolin-ghana-ta-yi-watsi-da-hukuncin-da-kakakin-majalisar-dokokin-%c6%99asar-ya-yanke-a-ranar-17-ga-watan-oktoba-da-ya-kori-wakilai-hu%c9%97u-daga-majalisa","status":"publish","type":"post","link":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/?p=3685","title":{"rendered":"Kotun kolin Ghana ta yi watsi da hukuncin da kakakin majalisar dokokin \u0199asar ya yanke a ranar 17 ga watan Oktoba, da ya kori wakilai hu\u0257u daga majalisa."},"content":{"rendered":"<p>Kotun kolin Ghana ta yi watsi da hukuncin da kakakin majalisar dokokin \u0199asar ya yanke a ranar 17 ga watan Oktoba, da ya kori wakilai hu\u0257u daga majalisa.<\/p>\n<p>&nbsp;<\/p>\n<p>Kotun kolin ta ce hukuncin da kakakin majalisar ya yanke ya sa\u0253a wa kundin tsarin mulki, inda a ranar 7 ga watan Nuwamba 2020 ya ayyana kujerar \u0257an majalisar wakilai mai wakiltar Fomena a matsayin babu mai ita bayan ficewar \u0257an majalisar daga jam&#8217;iyya mai mulki ta NPP.<\/p>\n<p>&nbsp;<\/p>\n<p>Wannan hukunci dai ya ba da damar komawa ci gaba da zaman majalisar bayan shafe makonni na rashin tabbas da kuma \u0257age zaman tattaunawa da aka yi kan lamarin.<\/p>\n<p>&nbsp;<\/p>\n<p>Shugaban \u0253angaren masu rinjaye da ya kai batun gaban kotu ya ce &#8220;wannan lokaci ne da kowa zai fito don nuna goyon baya ga tsarin dimokra\u0257iyya wanda ke bu\u0199atar ladabi wanda shi ne hanyar da jam&#8217;iyyar NPP mai rinjaye ta bi don tabbatar da cewa mun yi komai bisa doka.&#8221;<\/p>\n<p>&nbsp;<\/p>\n<p>&#8220;Muna sa ran takwarorinmu na \u0257aya \u0253angaren ciki har da shugaban majalisar za su mutunta sakamakon wannan shari&#8217;a don kai \u0199asa gaba,&#8221; in ji shi.<\/p>\n<p>&nbsp;<\/p>\n<p>Babban attoni janar na \u0199asar Ghana Godfred Yeboah Dame ya shaida wa manema labarai cewa &#8220;a duk lokacin da kotu ta yanke hukunci, tana da cikakken tsari kuma dole ne a mutunta matakin da ta \u0257auka.&#8221;<\/p>\n<p>&nbsp;<\/p>\n<p>&nbsp;<\/p>\n<p>Aika, Kotun kolin Ghana ta yi watsi da hukuncin da ya kori wakilai hu\u0257u daga majalisa<\/p>\n<p>&nbsp;<\/p>\n<p>Mai Rahoto<\/p>\n<p>Mujahid Muhammad Tasiu<\/p>\n","protected":false},"excerpt":{"rendered":"<p>Kotun kolin Ghana ta yi watsi da hukuncin da kakakin majalisar dokokin \u0199asar ya yanke a ranar 17 ga watan Oktoba, da ya kori wakilai hu\u0257u daga majalisa. &nbsp; Kotun kolin ta ce hukuncin da kakakin majalisar ya yanke ya sa\u0253a wa kundin tsarin mulki, inda a ranar 7 ga watan Nuwamba 2020 ya ayyana [&hellip;]<\/p>\n","protected":false},"author":2,"featured_media":3686,"comment_status":"open","ping_status":"open","sticky":false,"template":"","format":"standard","meta":{"content-type":"","footnotes":""},"categories":[60],"tags":[],"class_list":{"0":"post-3685","1":"post","2":"type-post","3":"status-publish","4":"format-standard","5":"has-post-thumbnail","7":"category-international-news"},"_links":{"self":[{"href":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/posts\/3685","targetHints":{"allow":["GET"]}}],"collection":[{"href":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/posts"}],"about":[{"href":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/types\/post"}],"author":[{"embeddable":true,"href":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/users\/2"}],"replies":[{"embeddable":true,"href":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/index.php?rest_route=%2Fwp%2Fv2%2Fcomments&post=3685"}],"version-history":[{"count":1,"href":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/posts\/3685\/revisions"}],"predecessor-version":[{"id":3687,"href":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/posts\/3685\/revisions\/3687"}],"wp:featuredmedia":[{"embeddable":true,"href":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/media\/3686"}],"wp:attachment":[{"href":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/index.php?rest_route=%2Fwp%2Fv2%2Fmedia&parent=3685"}],"wp:term":[{"taxonomy":"category","embeddable":true,"href":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/index.php?rest_route=%2Fwp%2Fv2%2Fcategories&post=3685"},{"taxonomy":"post_tag","embeddable":true,"href":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/index.php?rest_route=%2Fwp%2Fv2%2Ftags&post=3685"}],"curies":[{"name":"wp","href":"https:\/\/api.w.org\/{rel}","templated":true}]}}