{"id":3682,"date":"2024-11-12T17:17:01","date_gmt":"2024-11-12T17:17:01","guid":{"rendered":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/?p=3682"},"modified":"2024-11-12T17:17:01","modified_gmt":"2024-11-12T17:17:01","slug":"wata-mota-da-ta-kwace-ta-fa%c9%97a-cikin-dandazon-jamaa-a-kofar-cibiyar-wasanni-da-ke-kudancin-china-ta-yi-sanadiyyar-mutuwar-a%c6%99alla-mutane-35","status":"publish","type":"post","link":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/?p=3682","title":{"rendered":"Wata mota da ta kwace ta fa\u0257a cikin dandazon jama&#8217;a a kofar cibiyar wasanni da ke Kudancin China ta yi sanadiyyar mutuwar a\u0199alla mutane 35."},"content":{"rendered":"<p>Wata mota da ta kwace ta fa\u0257a cikin dandazon jama&#8217;a a kofar cibiyar wasanni da ke Kudancin China ta yi sanadiyyar mutuwar a\u0199alla mutane 35.<\/p>\n<p>&nbsp;<\/p>\n<p>Sannan wasu 43 kuma sun jikkata a lamarin da ya faru ranar Litinin a cewar hukumomi.<\/p>\n<p>&nbsp;<\/p>\n<p>Shugaba Xi ya yi kira da a hukunta wanda ya haifar da hatsarin motar.<\/p>\n<p>&nbsp;<\/p>\n<p>Kafofin ya\u0257a labaran China sun ruwaito cewa cikin mutanen da suka jikkata sun ha\u0257a da tsofaffi da matasa da kuma yara.<\/p>\n<p>&nbsp;<\/p>\n<p>\u01b3ansanda sun ce sun kama wani yayin da yake \u0199o\u0199arin tserewa, kuma yana cikin dogon suma sakamakon raunuka da ya ji.<\/p>\n<p>&nbsp;<\/p>\n<p>Lamarin ya faru duk da irin tsauraran matakan tsaro a birnin, wanda ke kar\u0253ar bakuncin wani bikin jama&#8217;a da kuma na sojoji.<\/p>\n<p>&nbsp;<\/p>\n<p>\u01b3ansanda sun ce binciken farko da aka gudanar ya nuna cewa ha\u0257arin ya afku ne sakamakon \u0253acin rai da wani magoyin bayan kwallon kafa ya yi, saboda an raba dukiyarsa bayan ya saki matarsa.<\/p>\n<p>&nbsp;<\/p>\n<p>Sai dai saboda da dogon suma da ya shiga, hukumomi ba su samu damar yi masa tambayoyi ba.<\/p>\n<p>&nbsp;<\/p>\n<p>Mai Rahoto<\/p>\n<p>Mujahid Muhammad Tasiu<\/p>\n","protected":false},"excerpt":{"rendered":"<p>Wata mota da ta kwace ta fa\u0257a cikin dandazon jama&#8217;a a kofar cibiyar wasanni da ke Kudancin China ta yi sanadiyyar mutuwar a\u0199alla mutane 35. &nbsp; Sannan wasu 43 kuma sun jikkata a lamarin da ya faru ranar Litinin a cewar hukumomi. &nbsp; Shugaba Xi ya yi kira da a hukunta wanda ya haifar da [&hellip;]<\/p>\n","protected":false},"author":2,"featured_media":3683,"comment_status":"open","ping_status":"open","sticky":false,"template":"","format":"standard","meta":{"content-type":"","footnotes":""},"categories":[60],"tags":[],"class_list":{"0":"post-3682","1":"post","2":"type-post","3":"status-publish","4":"format-standard","5":"has-post-thumbnail","7":"category-international-news"},"_links":{"self":[{"href":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/posts\/3682","targetHints":{"allow":["GET"]}}],"collection":[{"href":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/posts"}],"about":[{"href":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/types\/post"}],"author":[{"embeddable":true,"href":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/users\/2"}],"replies":[{"embeddable":true,"href":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/index.php?rest_route=%2Fwp%2Fv2%2Fcomments&post=3682"}],"version-history":[{"count":1,"href":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/posts\/3682\/revisions"}],"predecessor-version":[{"id":3684,"href":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/posts\/3682\/revisions\/3684"}],"wp:featuredmedia":[{"embeddable":true,"href":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/media\/3683"}],"wp:attachment":[{"href":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/index.php?rest_route=%2Fwp%2Fv2%2Fmedia&parent=3682"}],"wp:term":[{"taxonomy":"category","embeddable":true,"href":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/index.php?rest_route=%2Fwp%2Fv2%2Fcategories&post=3682"},{"taxonomy":"post_tag","embeddable":true,"href":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/index.php?rest_route=%2Fwp%2Fv2%2Ftags&post=3682"}],"curies":[{"name":"wp","href":"https:\/\/api.w.org\/{rel}","templated":true}]}}