{"id":3623,"date":"2024-11-05T21:38:02","date_gmt":"2024-11-05T21:38:02","guid":{"rendered":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/?p=3623"},"modified":"2024-11-05T21:38:02","modified_gmt":"2024-11-05T21:38:02","slug":"sudan-ta-shigar-da-%c6%99orafi-ga-au-cewa-chadi-na-samar-wa-yan-tawaye-makamai","status":"publish","type":"post","link":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/?p=3623","title":{"rendered":"Sudan ta shigar da \u0199orafi ga AU cewa Chadi na samar wa \u2018yan tawaye makamai"},"content":{"rendered":"<p>Sojojin Sudan da ke samun goyon bayan gwamnatin \u0199asar sun zargi ma\u0199wabciyarta Chadi da samar da makamai ga mayakan \u2018yan tawaye, mai yiwuwa tana nufin dakarun sa-kai da take fafatawa da su.<\/p>\n<p>&nbsp;<\/p>\n<p>Ministan Shari&#8217;a Muawiya Osman ya ce a ranar Talata gwamnatin Burhan ta kai karar kasar Chadi gaban kungiyar Tarayyar Afirka.<\/p>\n<p>&nbsp;<\/p>\n<p>Da yake magana da manema labarai, ciki har da AFP, Osman ya ce gwamnati ta bu\u0199aci a biya ta diyya, ya kuma zargi Chadi da &#8220;sayar da makamai ga mayakan &#8216;yan tawaye&#8221; da kuma &#8220;illata &#8216;yan kasar Sudan&#8221;.<\/p>\n<p>&nbsp;<\/p>\n<p>&#8220;Za mu gabatar da shaidu ga hukumomin da abin ya shafa,&#8221; in ji shi daga Port Sudan, inda Burhan ya koma bayan fada ya bazu zuwa babban birnin kasar, Khartoum.<\/p>\n<p>&nbsp;<\/p>\n<p>An raba fiye da mutum miliyan 11 da muhallansu<\/p>\n<p>&nbsp;<\/p>\n<p>A watan jiya ne kasar Chadi ta musanta zargin da ake mata na cewa tana \u201ckara habaka yakin Sudan\u201d ta hanyar bai wa kungiyar RSF makamai.<\/p>\n<p>&nbsp;<\/p>\n<p>&#8220;Ba ma goyon bayan wani bangare da ke yaki a kasar Sudan &#8211; muna goyon bayan zaman lafiya,&#8221; in ji ministan harkokin wajen kasar kuma kakakin gwamnati Abderaman Koulamallah a lokacin.<\/p>\n<p>&nbsp;<\/p>\n<p>Majalisar Dinkin Duniya ta yi amfani da mashigar Adre da ke tsakanin kasashen biyu wajen kai kayan agaji.<\/p>\n<p>&nbsp;<\/p>\n<p>Tun da farko Sudan ta amince ta ci gaba da bude mashigar na tsawon watanni uku, wanda zai kare a ranar 15 ga watan Nuwamba.<\/p>\n<p>&nbsp;<\/p>\n<p>Hukumomin birnin Khartoum dai ba su yanke shawarar tsawaita shirin ba.<\/p>\n<p>&nbsp;<\/p>\n<p>Yakin basasar Sudan ya yi sanadin mutuwar dubun-dubatar mutane tare da raba fiye da miliyan 11 da muhallansu, ciki har da miliyan 3.1 da a yanzu ke mafaka a kan iyakokin kasar.<\/p>\n<p>&nbsp;<\/p>\n<p>Mai Rahoto<\/p>\n<p>Mujahid Muhammad Tasiu<\/p>\n","protected":false},"excerpt":{"rendered":"<p>Sojojin Sudan da ke samun goyon bayan gwamnatin \u0199asar sun zargi ma\u0199wabciyarta Chadi da samar da makamai ga mayakan \u2018yan tawaye, mai yiwuwa tana nufin dakarun sa-kai da take fafatawa da su. &nbsp; Ministan Shari&#8217;a Muawiya Osman ya ce a ranar Talata gwamnatin Burhan ta kai karar kasar Chadi gaban kungiyar Tarayyar Afirka. &nbsp; Da [&hellip;]<\/p>\n","protected":false},"author":2,"featured_media":3624,"comment_status":"open","ping_status":"open","sticky":false,"template":"","format":"standard","meta":{"content-type":"","footnotes":""},"categories":[60],"tags":[],"class_list":{"0":"post-3623","1":"post","2":"type-post","3":"status-publish","4":"format-standard","5":"has-post-thumbnail","7":"category-international-news"},"_links":{"self":[{"href":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/posts\/3623","targetHints":{"allow":["GET"]}}],"collection":[{"href":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/posts"}],"about":[{"href":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/types\/post"}],"author":[{"embeddable":true,"href":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/users\/2"}],"replies":[{"embeddable":true,"href":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/index.php?rest_route=%2Fwp%2Fv2%2Fcomments&post=3623"}],"version-history":[{"count":1,"href":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/posts\/3623\/revisions"}],"predecessor-version":[{"id":3625,"href":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/posts\/3623\/revisions\/3625"}],"wp:featuredmedia":[{"embeddable":true,"href":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/media\/3624"}],"wp:attachment":[{"href":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/index.php?rest_route=%2Fwp%2Fv2%2Fmedia&parent=3623"}],"wp:term":[{"taxonomy":"category","embeddable":true,"href":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/index.php?rest_route=%2Fwp%2Fv2%2Fcategories&post=3623"},{"taxonomy":"post_tag","embeddable":true,"href":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/index.php?rest_route=%2Fwp%2Fv2%2Ftags&post=3623"}],"curies":[{"name":"wp","href":"https:\/\/api.w.org\/{rel}","templated":true}]}}