{"id":3556,"date":"2024-10-30T09:41:37","date_gmt":"2024-10-30T09:41:37","guid":{"rendered":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/?p=3556"},"modified":"2024-10-30T09:41:37","modified_gmt":"2024-10-30T09:41:37","slug":"bikin-cika-shekaru-101-da-zama-jamhuriyar-kasar-turkiyya","status":"publish","type":"post","link":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/?p=3556","title":{"rendered":"Bikin Cika Shekaru 101 da Zama Jamhuriyar Kasar Turkiyya"},"content":{"rendered":"<p>Turkiyya na bikin cika shekaru 101 da zama jamhuriya tare da gudanar da bukukuwan tunawa da wannan gagarumin tarihi da \u0199asar ta kafa.<\/p>\n<p>&nbsp;<\/p>\n<p>An samo bukukuwan ne a birnin Ankara, inda shugaba Recep Tayyip Erdogan, tare da wasu manyan jami&#8217;an gwamnati da na soja, suka kai gaisuwar ban-girma a ma\u0199abartar Anitkabir da aka binne shugaban da ya kafa jamhuriyar wato Mustafa Kemal Ataturk.<\/p>\n<p>&nbsp;<\/p>\n<p>Erdogan ya jaddada tsayin daka da kuma jajircewar Turkiyya wajen \u0257orawa daga ku\u0257urin ci gaba na Atakurk ga \u0199asar.<\/p>\n<p>&nbsp;<\/p>\n<p>A bana dai an fa\u0257a\u0257a bikin a dukka fa\u0257in kasar, inda aka gudanar da manyan shirye-shirye a Istanbul tare da haskaka gadar Bosphorus da wuta mai \u0199yalli.<\/p>\n<p>&nbsp;<\/p>\n<p>&#8216;Yan \u0199asar, tun daga \u2019yan makaranta zuwa jami\u2019ai, sun taru domin gabatar da fareti da raye-raye da ka\u0257e-ka\u0257e, da kuma wasan wuta, suna masu nuna ha\u0257in-kai da alfahari da \u0199asarsu.<\/p>\n<p>&nbsp;<\/p>\n<p>A \u0253angaren \u0199asa da \u0199asa kuwa, ofisoshin jakadancin Turkiyya su ma sun gudanar da irin wa\u0257annan tarurrukan, yanayin da ya nuna martabar Turkiyya a duniya.<\/p>\n<p>&nbsp;<\/p>\n<p>Bikin na bana bai tsaya ga iya murna da kuma girmama tarihin \u0199asar ba, har da bayyana irin nasarori da kuma \u0199udurin da Turkiyya ta sa a gaba, musamman a fannin ci gaban tattalin arziki da zamantakewa.<\/p>\n<p>&nbsp;<\/p>\n<p>Erdogan ya mi\u0199a sakon nuna farin ciki da kyawawan \u0257abi&#8217;u na Jamhuriyar tare da bayyana ku\u0257urin \u0199asar a matsayin jajirtacciya a idon duniya.<\/p>\n<p>&nbsp;<\/p>\n<p>At-tajdid News.<\/p>\n","protected":false},"excerpt":{"rendered":"<p>Turkiyya na bikin cika shekaru 101 da zama jamhuriya tare da gudanar da bukukuwan tunawa da wannan gagarumin tarihi da \u0199asar ta kafa. &nbsp; An samo bukukuwan ne a birnin Ankara, inda shugaba Recep Tayyip Erdogan, tare da wasu manyan jami&#8217;an gwamnati da na soja, suka kai gaisuwar ban-girma a ma\u0199abartar Anitkabir da aka binne [&hellip;]<\/p>\n","protected":false},"author":2,"featured_media":3557,"comment_status":"open","ping_status":"open","sticky":false,"template":"","format":"standard","meta":{"content-type":"","footnotes":""},"categories":[60],"tags":[],"class_list":{"0":"post-3556","1":"post","2":"type-post","3":"status-publish","4":"format-standard","5":"has-post-thumbnail","7":"category-international-news"},"_links":{"self":[{"href":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/posts\/3556","targetHints":{"allow":["GET"]}}],"collection":[{"href":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/posts"}],"about":[{"href":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/types\/post"}],"author":[{"embeddable":true,"href":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/users\/2"}],"replies":[{"embeddable":true,"href":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/index.php?rest_route=%2Fwp%2Fv2%2Fcomments&post=3556"}],"version-history":[{"count":1,"href":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/posts\/3556\/revisions"}],"predecessor-version":[{"id":3558,"href":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/posts\/3556\/revisions\/3558"}],"wp:featuredmedia":[{"embeddable":true,"href":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/media\/3557"}],"wp:attachment":[{"href":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/index.php?rest_route=%2Fwp%2Fv2%2Fmedia&parent=3556"}],"wp:term":[{"taxonomy":"category","embeddable":true,"href":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/index.php?rest_route=%2Fwp%2Fv2%2Fcategories&post=3556"},{"taxonomy":"post_tag","embeddable":true,"href":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/index.php?rest_route=%2Fwp%2Fv2%2Ftags&post=3556"}],"curies":[{"name":"wp","href":"https:\/\/api.w.org\/{rel}","templated":true}]}}