{"id":3545,"date":"2024-10-27T10:54:34","date_gmt":"2024-10-27T10:54:34","guid":{"rendered":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/?p=3545"},"modified":"2024-10-27T10:54:34","modified_gmt":"2024-10-27T10:54:34","slug":"an-kashe-sojojin-israila-uku-a-yakin-da-ake-yi-a-arewacin-gaza","status":"publish","type":"post","link":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/?p=3545","title":{"rendered":"An kashe sojojin Isra&#8217;ila uku a yakin da ake yi a arewacin Gaza"},"content":{"rendered":"<p>Rundunar sojin Isra&#8217;ila ta ce an kashe sojojinta uku a wani fada da aka gwabza a arewacin Gaza yayin da take ci gaba da kai wani gagarumin farmaki a yankin.<\/p>\n<p>&nbsp;<\/p>\n<p>Sanarwar da rundunar ta fitar ta ce sojojin sun &#8220;fadi mutu ne a lokacin da ake gwabza fada a arewacin Gaza&#8221;, wanda ya kawo adadin sojojin Isra&#8217;ila da aka kashe a yakin Gaza zuwa 361 tun bayan fara kai farmakin kasa a yankin a bara.<\/p>\n<p>&nbsp;<\/p>\n<p>Akalla Falasdinawa 9 ne suka mutu yayin da wasu da dama suka jikkata sakamakon wani hari da jiragen yakin Isra&#8217;ila suka kai kan wasu fararen hula a yammacin birnin Gaza.<\/p>\n<p>&nbsp;<\/p>\n<p>Wata majiyar lafiya daga asibitin al-Ahli Arab ta shaida wa Anadolu cewa an kai wadanda suka jikkata da dama cibiyar lafiyar da kuma gawarwakin mutane tara bayan harin saman.<\/p>\n<p>&nbsp;<\/p>\n<p>An kai harin ne a sansanin &#8216;yan gudun hijira na Shati, kamar yadda shaidu suka shaida wa Anadolu.<\/p>\n<p>&nbsp;<\/p>\n<p>Ya\u0199in da Isra&#8217;ila take yi a Gaza, wanda ya shiga kwana na 385, ya kashe Falas\u0257inawa a\u0199alla 42,847 da jikkata fiye da 100,000, kan ana \u0199iyasi mutum fiye da 10,000 na \u0199ar\u0199ashin \u0253araguzai.<\/p>\n<p>&nbsp;<\/p>\n<p>At-tajdid News.<\/p>\n","protected":false},"excerpt":{"rendered":"<p>Rundunar sojin Isra&#8217;ila ta ce an kashe sojojinta uku a wani fada da aka gwabza a arewacin Gaza yayin da take ci gaba da kai wani gagarumin farmaki a yankin. &nbsp; Sanarwar da rundunar ta fitar ta ce sojojin sun &#8220;fadi mutu ne a lokacin da ake gwabza fada a arewacin Gaza&#8221;, wanda ya kawo [&hellip;]<\/p>\n","protected":false},"author":2,"featured_media":3546,"comment_status":"open","ping_status":"open","sticky":false,"template":"","format":"standard","meta":{"content-type":"","footnotes":""},"categories":[60],"tags":[],"class_list":{"0":"post-3545","1":"post","2":"type-post","3":"status-publish","4":"format-standard","5":"has-post-thumbnail","7":"category-international-news"},"_links":{"self":[{"href":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/posts\/3545","targetHints":{"allow":["GET"]}}],"collection":[{"href":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/posts"}],"about":[{"href":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/types\/post"}],"author":[{"embeddable":true,"href":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/users\/2"}],"replies":[{"embeddable":true,"href":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/index.php?rest_route=%2Fwp%2Fv2%2Fcomments&post=3545"}],"version-history":[{"count":1,"href":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/posts\/3545\/revisions"}],"predecessor-version":[{"id":3547,"href":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/posts\/3545\/revisions\/3547"}],"wp:featuredmedia":[{"embeddable":true,"href":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/media\/3546"}],"wp:attachment":[{"href":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/index.php?rest_route=%2Fwp%2Fv2%2Fmedia&parent=3545"}],"wp:term":[{"taxonomy":"category","embeddable":true,"href":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/index.php?rest_route=%2Fwp%2Fv2%2Fcategories&post=3545"},{"taxonomy":"post_tag","embeddable":true,"href":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/index.php?rest_route=%2Fwp%2Fv2%2Ftags&post=3545"}],"curies":[{"name":"wp","href":"https:\/\/api.w.org\/{rel}","templated":true}]}}