{"id":3508,"date":"2024-10-25T03:21:22","date_gmt":"2024-10-25T03:21:22","guid":{"rendered":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/?p=3508"},"modified":"2024-10-25T03:21:22","modified_gmt":"2024-10-25T03:21:22","slug":"shugaban-nijeriya-bola-ahmad-tinubu-ya-yi-sauye-sauye-a-majalisar-zartarwa","status":"publish","type":"post","link":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/?p=3508","title":{"rendered":"Shugaban Nijeriya Bola Ahmad Tinubu ya yi Sauye-Sauye a Majalisar Zartarwa"},"content":{"rendered":"<p>Shugaban Nijeriya Bola Ahmed Tinubu ya sallami wasu ministoci biyar tare da na\u0257a wasu sabbi guda bakwai a ranar Laraba.<\/p>\n<p>&nbsp;<\/p>\n<p>Kazalika ya sauyawa ministoci 10 ma&#8217;aikatun da suke aiki, yayin da sabbin ministocin da aka na\u0257a kuma za su jira tabbatarwa daga Majalisar Dattijan \u0198asar.<\/p>\n<p>&nbsp;<\/p>\n<p>Shugaban \u0198asar ya kori Ministar Mata Uju-Ken Ohanenye da Ministar Yawon Bude Ido Lola Ade-John da Ministan Ilimi Tahir Mamman da \u0198aramin Ministan Gidaje da Raya Birane Abdullahi Gwarzo da Ministar Ci Gaban Matasa Jamila Ibrahim.<\/p>\n<p>&nbsp;<\/p>\n<p>Sai kuma ya ba da sunayen Bianca Odumegu-Ojukwu a matsayin Ministar Harkokin Waje, yayin da aka ba da sunan Nentawe Yilwatda a matsayin Ministar Jin\u0199ai da Rage Talauci, lamarin da ya kawo \u0199arshen mulkin Betta Edu wacce aka dakatar tun tuni.<\/p>\n<p>&nbsp;<\/p>\n<p>A sanarwra da Fadar Shugaban \u0198asar ta fitar, an kuma ga sunan Maigari Dingyadi a matsayin Ministan \u0198wadago da Ayyuka, Jumoke Oduwole Ministar Masana&#8217;antu da Idi Maiha Ministan sabuwar Ma&#8217;aikatar Bun\u0199asa Kiwo, da Yusuf Ata a matsayin \u0198aramin Ministan Gidaje da Raya Birane sai kuma Suwaiba Amhad a matsayin \u0198aramar Ministar Ilimi.<\/p>\n<p>&nbsp;<\/p>\n<p>Sai kuma Shugaba Tinubu ya sanar da Shehu Dikko a matsayin sabon shugaban Hukumar Wasanni ta \u0198asa.<\/p>\n<p>&nbsp;<\/p>\n<p>Sannan Sunday Akin Dare ya zama sabon Mai Baiwa Shugaban Kasar Shawara na Musamman a kan Harkokin Sadarwar Jama&#8217;a wanda zai dinga aiki daga Ma&#8217;aikatar Watsa Labarai.<\/p>\n<p>&nbsp;<\/p>\n<p>Shugaban ya gode wa ministocin da aka sallama din a yayin taron majalisar zartarwa da kuma yi musu fatan alheri a rayuwarsu ta gaba.<\/p>\n<p>&nbsp;<\/p>\n<p>Sai kuma ya nemi sabbin ministocin da ma wadanda aka sauyawa ma&#8217;aikatu da su yi aiki tu\u0199uru don yi wa \u0199asa hidima.<\/p>\n<p>&nbsp;<\/p>\n<p>At-tajdid News.<\/p>\n","protected":false},"excerpt":{"rendered":"<p>Shugaban Nijeriya Bola Ahmed Tinubu ya sallami wasu ministoci biyar tare da na\u0257a wasu sabbi guda bakwai a ranar Laraba. &nbsp; Kazalika ya sauyawa ministoci 10 ma&#8217;aikatun da suke aiki, yayin da sabbin ministocin da aka na\u0257a kuma za su jira tabbatarwa daga Majalisar Dattijan \u0198asar. &nbsp; Shugaban \u0198asar ya kori Ministar Mata Uju-Ken Ohanenye [&hellip;]<\/p>\n","protected":false},"author":2,"featured_media":3509,"comment_status":"open","ping_status":"open","sticky":false,"template":"","format":"standard","meta":{"content-type":"","footnotes":""},"categories":[59],"tags":[],"class_list":{"0":"post-3508","1":"post","2":"type-post","3":"status-publish","4":"format-standard","5":"has-post-thumbnail","7":"category-news"},"_links":{"self":[{"href":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/posts\/3508","targetHints":{"allow":["GET"]}}],"collection":[{"href":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/posts"}],"about":[{"href":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/types\/post"}],"author":[{"embeddable":true,"href":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/users\/2"}],"replies":[{"embeddable":true,"href":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/index.php?rest_route=%2Fwp%2Fv2%2Fcomments&post=3508"}],"version-history":[{"count":1,"href":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/posts\/3508\/revisions"}],"predecessor-version":[{"id":3510,"href":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/posts\/3508\/revisions\/3510"}],"wp:featuredmedia":[{"embeddable":true,"href":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/media\/3509"}],"wp:attachment":[{"href":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/index.php?rest_route=%2Fwp%2Fv2%2Fmedia&parent=3508"}],"wp:term":[{"taxonomy":"category","embeddable":true,"href":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/index.php?rest_route=%2Fwp%2Fv2%2Fcategories&post=3508"},{"taxonomy":"post_tag","embeddable":true,"href":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/index.php?rest_route=%2Fwp%2Fv2%2Ftags&post=3508"}],"curies":[{"name":"wp","href":"https:\/\/api.w.org\/{rel}","templated":true}]}}