{"id":3499,"date":"2024-10-25T03:16:26","date_gmt":"2024-10-25T03:16:26","guid":{"rendered":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/?p=3499"},"modified":"2024-10-25T03:16:26","modified_gmt":"2024-10-25T03:16:26","slug":"yan-nijeriya-na-da-za%c9%93in-sayen-litar-fetur-a-kan-n1000-ko-iskar-gas-ta-cng-a-kan-n200-tinubu","status":"publish","type":"post","link":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/?p=3499","title":{"rendered":"&#8216;Yan Nijeriya na da Za\u0253in Sayen Litar Fetur a Kan N1000 ko Iskar Gas ta CNG a Kan N200: Tinubu"},"content":{"rendered":"<p>Shugaban Nijeriya Bola Tinubu ya yaba wa kamfanin makamashi na NIPCO bisa sanya hanayen-jari a kan harkokin tsukakkiyar iskar gas wato Compressed Natural Gas (CNG) yana mai cewa hakan zai bun\u0199asa harkokin kasuwancin \u0199asar.<\/p>\n<p>&nbsp;<\/p>\n<p>Ya yaba wa kamfanin ne ranar Talata a lokacin da shugabanninsa suka kai masa ziyara a Fadar Shugaban \u0198asa da ke Abuja, kamar yadda kakakin shugaban \u0199asa Bayo Onanuga ya bayyana a sanarwar da ya fitar .<\/p>\n<p>&nbsp;<\/p>\n<p>Shugaba Tinubu ya ce rawar da NIPCO yake takawa a harkokin makamashin Nijeriya tana da matu\u0199ar muhimmanci wajen tabbatar da ganin &#8216;yan \u0199asar sun rungumi CNG a matsayin muhimmin za\u0253i kuma mai rahusa idan aka kwatanta da fetur.<\/p>\n<p>&nbsp;<\/p>\n<p>\u201cMasu amfani da ababen hawa a Nijeriya suna da za\u0253in sayen lita \u0257aya ta fetur a kan N1,000 ko kuma kwatankwacinta wato kyubik mita \u0257aya ta gas a kan N200. Kazalika mun sau\u0199a\u0199a wa masu ababen hawa na haya ta yadda za su iya sauya ababen hawansu daga masu amfani da fetur zuwa masu amfani da gas a kyauta,\u201d in ji Shugaba Tinubu.<\/p>\n<p>&nbsp;<\/p>\n<p>CNG: Abin da ya kamata ku sani game da makamashin iskar gas da ya fi fetur araha<\/p>\n<p>&nbsp;<\/p>\n<p>Shugaban Nijeriya ya ce amfani da CNG yana da matu\u0199ar muhimmanci saboda ba ya gur\u0253ata muhalli kuma yana da araha.<\/p>\n<p>&nbsp;<\/p>\n<p>A nasa \u0253angaren, shugaban kamfanin NIPCO, Mr Ramesh Kasangra, wanda ya jagoranci tawagar jami&#8217;an kamfanin, ya jinjina wa Shugaba Tinubu bisa jajircewarsa wajen goyon bayan fannin makamashi na CNG.<\/p>\n<p>&nbsp;<\/p>\n<p>Ya ce kamfanin NIPCO zai kyautata ala\u0199a da gwamnatin Nijeriya domin tabbatar da \u0257orewar \u0199udurinta na samar da makamashi mai araha da tsafta.<\/p>\n<p>&nbsp;<\/p>\n<p>At-tajdid News.<\/p>\n","protected":false},"excerpt":{"rendered":"<p>Shugaban Nijeriya Bola Tinubu ya yaba wa kamfanin makamashi na NIPCO bisa sanya hanayen-jari a kan harkokin tsukakkiyar iskar gas wato Compressed Natural Gas (CNG) yana mai cewa hakan zai bun\u0199asa harkokin kasuwancin \u0199asar. &nbsp; Ya yaba wa kamfanin ne ranar Talata a lokacin da shugabanninsa suka kai masa ziyara a Fadar Shugaban \u0198asa da [&hellip;]<\/p>\n","protected":false},"author":2,"featured_media":3500,"comment_status":"open","ping_status":"open","sticky":false,"template":"","format":"standard","meta":{"content-type":"","footnotes":""},"categories":[59],"tags":[],"class_list":{"0":"post-3499","1":"post","2":"type-post","3":"status-publish","4":"format-standard","5":"has-post-thumbnail","7":"category-news"},"_links":{"self":[{"href":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/posts\/3499","targetHints":{"allow":["GET"]}}],"collection":[{"href":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/posts"}],"about":[{"href":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/types\/post"}],"author":[{"embeddable":true,"href":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/users\/2"}],"replies":[{"embeddable":true,"href":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/index.php?rest_route=%2Fwp%2Fv2%2Fcomments&post=3499"}],"version-history":[{"count":1,"href":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/posts\/3499\/revisions"}],"predecessor-version":[{"id":3501,"href":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/posts\/3499\/revisions\/3501"}],"wp:featuredmedia":[{"embeddable":true,"href":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/media\/3500"}],"wp:attachment":[{"href":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/index.php?rest_route=%2Fwp%2Fv2%2Fmedia&parent=3499"}],"wp:term":[{"taxonomy":"category","embeddable":true,"href":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/index.php?rest_route=%2Fwp%2Fv2%2Fcategories&post=3499"},{"taxonomy":"post_tag","embeddable":true,"href":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/index.php?rest_route=%2Fwp%2Fv2%2Ftags&post=3499"}],"curies":[{"name":"wp","href":"https:\/\/api.w.org\/{rel}","templated":true}]}}