{"id":3471,"date":"2024-10-22T09:48:12","date_gmt":"2024-10-22T09:48:12","guid":{"rendered":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/?p=3471"},"modified":"2024-10-22T09:48:12","modified_gmt":"2024-10-22T09:48:12","slug":"shugaban-%c6%99ungiyar-yan-taadda-ta-kasar-turkiyya-feto-fetullah-gulen-ya-mutu-a-kasar-amurka","status":"publish","type":"post","link":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/?p=3471","title":{"rendered":"Shugaban \u0199ungiyar &#8216;Yan Ta&#8217;adda ta Kasar Turkiyya (FETO) Fetullah Gulen ya Mutu a Kasar Amurka"},"content":{"rendered":"<p>Rahotanni sun bayyana cewa Fetullah Gulen wanda ya kitsa yunkurin juyin mulkin da aka yi a kasar Turkiyya a shekarar 2016 ya rasu a jihar Pennsylvania ta Amurka. Ya rasu yana da shekara 83.<\/p>\n<p>&nbsp;<\/p>\n<p>Herkul, shafin yada farfaganda na kungiyar ta&#8217;addancin, ya bayyana a shafinsa na X cewa Gulen ya rasu a ranar Lahadi da yamma a asibitin da yake jinya.<\/p>\n<p>&nbsp;<\/p>\n<p>Shekaru da dama, Gulen, shugaban kungiyar &#8216;yan ta&#8217;adda ta Fetullah (FETO), yana kula da babbar \u0199ungiyar ta&#8217;addanci da ke da nufin zagon kasa ga Turkiyya da kuma dimokura\u0257iyyar \u0199asar.<\/p>\n<p>&nbsp;<\/p>\n<p>Gulen ya kasance yana zaune a jihar Pennsylvania ta Amurka kafin rasuwarsa. Shugabannin Turkiyya dai sun dade suna neman a mika shi, amma jami&#8217;an shari&#8217;a na Amurka ba su amince da hakan ba.<\/p>\n<p>&nbsp;<\/p>\n<p>Kungiyar ta&#8217;adda ta FETO da shugabanta Fethullah Gulen ne suka kitsa juyin mulkin da ba yi nasara ba a ranar 15 ga watan Yulin 2016 a Turkiyya inda aka kashe mutane 252 tare da jikkata wasu 2,734.<\/p>\n<p>&nbsp;<\/p>\n<p>Har ila yau, An kara zargin kungiyar ta&#8217;addanci ta FETO da hannu a yunkurin kifar da gwamnatin kasar ta hanyar kutsawa cibiyoyin kasar Turkiyya, musamman sojoji da &#8216;yan sanda da kuma bangaren shari&#8217;a.TRT Afarka Hausa.<\/p>\n<p>&nbsp;<\/p>\n<p>At-tajdid News.<\/p>\n","protected":false},"excerpt":{"rendered":"<p>Rahotanni sun bayyana cewa Fetullah Gulen wanda ya kitsa yunkurin juyin mulkin da aka yi a kasar Turkiyya a shekarar 2016 ya rasu a jihar Pennsylvania ta Amurka. Ya rasu yana da shekara 83. &nbsp; Herkul, shafin yada farfaganda na kungiyar ta&#8217;addancin, ya bayyana a shafinsa na X cewa Gulen ya rasu a ranar Lahadi [&hellip;]<\/p>\n","protected":false},"author":2,"featured_media":3472,"comment_status":"open","ping_status":"open","sticky":false,"template":"","format":"standard","meta":{"content-type":"","footnotes":""},"categories":[59],"tags":[],"class_list":{"0":"post-3471","1":"post","2":"type-post","3":"status-publish","4":"format-standard","5":"has-post-thumbnail","7":"category-news"},"_links":{"self":[{"href":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/posts\/3471","targetHints":{"allow":["GET"]}}],"collection":[{"href":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/posts"}],"about":[{"href":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/types\/post"}],"author":[{"embeddable":true,"href":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/users\/2"}],"replies":[{"embeddable":true,"href":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/index.php?rest_route=%2Fwp%2Fv2%2Fcomments&post=3471"}],"version-history":[{"count":1,"href":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/posts\/3471\/revisions"}],"predecessor-version":[{"id":3473,"href":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/posts\/3471\/revisions\/3473"}],"wp:featuredmedia":[{"embeddable":true,"href":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/media\/3472"}],"wp:attachment":[{"href":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/index.php?rest_route=%2Fwp%2Fv2%2Fmedia&parent=3471"}],"wp:term":[{"taxonomy":"category","embeddable":true,"href":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/index.php?rest_route=%2Fwp%2Fv2%2Fcategories&post=3471"},{"taxonomy":"post_tag","embeddable":true,"href":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/index.php?rest_route=%2Fwp%2Fv2%2Ftags&post=3471"}],"curies":[{"name":"wp","href":"https:\/\/api.w.org\/{rel}","templated":true}]}}