{"id":3457,"date":"2024-10-20T10:55:46","date_gmt":"2024-10-20T10:55:46","guid":{"rendered":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/?p=3457"},"modified":"2024-10-20T10:55:46","modified_gmt":"2024-10-20T10:55:46","slug":"nijeriya-ta-sake-tsunduma-cikin-gagarumin-rashin-wutar-lantarki","status":"publish","type":"post","link":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/?p=3457","title":{"rendered":"Nijeriya ta Sake Tsunduma Cikin\u00a0 Gagarumin Rashin Wutar Lantarki"},"content":{"rendered":"<p>Tsarin samar da wutar lantarki a Nijeriya ya kuma samun tasgaro sakamakon &#8216;gazawar tsarin&#8217; samar da wutar a safiyar Asabar \u0257in nan. Wannan ya janyo birane da garuruwa sun kasance cikin duhu.<\/p>\n<p>&nbsp;<\/p>\n<p>Kamfanonin samar da lantarki da dama sun tabbatarwa kwastomominsu cewa an samu gazawar babban layin samar da lantarki na \u0199asar, wanda wannan ne karo na uku a mako guda, cewar jaridun \u0199asar.<\/p>\n<p>&nbsp;<\/p>\n<p>&#8220;A halin yanzu muna aiki tare da takwarorinmu don ganin an gaggauta maido da babban layin wuta,&#8221; cewar kamfanin samar da lantarki na Eko electricity distribution company da ke kudu masu yammacin \u0199asar, a wani sa\u0199o da ya wallafa a shafin X.<\/p>\n<p>&nbsp;<\/p>\n<p>Hanyoyin wutar lantarki a Nijeriya, wadda ke da tattalin arzi\u0199i mafi girma a Afirka, yana yawan samun matsaloli, kuma hakan yana tilastawa gidaje da kamfanoni amfani da janareta.<\/p>\n<p>&nbsp;<\/p>\n<p>Sashen samar da wutar lantarki na \u0199asar yana fuskantar tarin \u0199alubale, ciki har da gazawar babban layin wuta, da \u0199arancin gas, da bashin ku\u0257in wuta, da kuma lalata kayayyakin samar da wuta.<\/p>\n<p>&nbsp;<\/p>\n<p>\u0198asar tana da \u0199arfin iya samar da lantarki na megawatt 12,500, amma tana iya samar da kusan kwatan adadin ne kacal, wanda ya janyo al&#8217;ummar \u0199asar suke dogaro kan janareta wanda ke da tsadar amfani.<\/p>\n<p>&nbsp;<\/p>\n<p>A watan Afrilu, gwamnati Nijeriya ta \u0199ara ku\u0257n wuta kan manyan kwastomomi da kashi 230 cikin \u0257ari.<\/p>\n<p>&nbsp;<\/p>\n<p>At-tajdid News.<\/p>\n","protected":false},"excerpt":{"rendered":"<p>Tsarin samar da wutar lantarki a Nijeriya ya kuma samun tasgaro sakamakon &#8216;gazawar tsarin&#8217; samar da wutar a safiyar Asabar \u0257in nan. Wannan ya janyo birane da garuruwa sun kasance cikin duhu. &nbsp; Kamfanonin samar da lantarki da dama sun tabbatarwa kwastomominsu cewa an samu gazawar babban layin samar da lantarki na \u0199asar, wanda wannan [&hellip;]<\/p>\n","protected":false},"author":2,"featured_media":3458,"comment_status":"open","ping_status":"open","sticky":false,"template":"","format":"standard","meta":{"content-type":"","footnotes":""},"categories":[59],"tags":[],"class_list":{"0":"post-3457","1":"post","2":"type-post","3":"status-publish","4":"format-standard","5":"has-post-thumbnail","7":"category-news"},"_links":{"self":[{"href":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/posts\/3457","targetHints":{"allow":["GET"]}}],"collection":[{"href":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/posts"}],"about":[{"href":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/types\/post"}],"author":[{"embeddable":true,"href":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/users\/2"}],"replies":[{"embeddable":true,"href":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/index.php?rest_route=%2Fwp%2Fv2%2Fcomments&post=3457"}],"version-history":[{"count":1,"href":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/posts\/3457\/revisions"}],"predecessor-version":[{"id":3459,"href":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/posts\/3457\/revisions\/3459"}],"wp:featuredmedia":[{"embeddable":true,"href":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/media\/3458"}],"wp:attachment":[{"href":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/index.php?rest_route=%2Fwp%2Fv2%2Fmedia&parent=3457"}],"wp:term":[{"taxonomy":"category","embeddable":true,"href":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/index.php?rest_route=%2Fwp%2Fv2%2Fcategories&post=3457"},{"taxonomy":"post_tag","embeddable":true,"href":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/index.php?rest_route=%2Fwp%2Fv2%2Ftags&post=3457"}],"curies":[{"name":"wp","href":"https:\/\/api.w.org\/{rel}","templated":true}]}}