{"id":3430,"date":"2024-10-19T20:57:33","date_gmt":"2024-10-19T20:57:33","guid":{"rendered":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/?p=3430"},"modified":"2024-10-19T20:57:33","modified_gmt":"2024-10-19T20:57:33","slug":"an-kama-kwansitabulari-na-bogi-a-jahar-kano","status":"publish","type":"post","link":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/?p=3430","title":{"rendered":"An Kama Kwansitabulari Na Bogi a Jahar Kano"},"content":{"rendered":"<p>Rundunar Yan Sandan jahar Kano, ta kama wani Dan Sandan Sarauniya na bogi, mai suna Salisu Bala , Dan Shekaru 31 mazaunin unguwar Kurna.<\/p>\n<p>&nbsp;<\/p>\n<p>An kama Wanda Ake Zargin a ranar 14 ga watan Oktoba 2024, bayan Samun rahotanni daga unguwanni, Sabon Gari, Fagge da Koki dadai sauransu, kan cewar wadansu batagari suna fitowa a matsayin Yan Sandan Kwansitabulary suna cutar mutane.<\/p>\n<p>&nbsp;<\/p>\n<p>Kakakin Rundunar Yan Sandan jahar Kano, SP Abdullahi Haruna Kiyawa , ne ya bayyana hakan ta cikin wata sanarwa da ya aike wa da IDONGARI.ng , a ranar Alhamis.<\/p>\n<p>&nbsp;<\/p>\n<p>Sanarwar ta ce bayan Samun rahotanne kwamishinan yan Sandan jahar Kano CP Salman Dogo Garba, ya ba da ga dukkan baturen Yan Sanda da suke Aiki a yankunan , suka Sanya Ido da fadada Sintiri duk inda aka ga irin wadannan batagari akamo su.<\/p>\n<p>&nbsp;<\/p>\n<p>Yan Sandan Sarauniya ne suka kama wadanda ake Zargin sakamakon Bata mu su suna da yake Yi.<\/p>\n<p>&nbsp;<\/p>\n<p>SP Abdullahi Haruna Kiyawa, ya kara da cewa an dawo dashi sashin binciken manyan laifuka dake shelkwatar Rundunar Yan Sandan Kano a unguwar Bompai.<\/p>\n<p>&nbsp;<\/p>\n<p>Binciken Yan Sandan na farko-farko, ya gano Kakin Yan Sanda iri daban-daban a gidansa.<\/p>\n<p>Rundunar ta ce Wanda aka kama din ba, Dan Sanda ba ne kuma ba Kwansitabulary ba ne, haka Kawai ya Yi gaban Kansa don cutar da jama\u2019a.<\/p>\n<p>&nbsp;<\/p>\n<p>Wanda Ake Zargin ya tabbatar wa da jami\u2019an Yan Sanda cewar shi Dan Sandan Bogi ne.<\/p>\n<p>&nbsp;<\/p>\n<p>A karshe Ruseendunar ta ce duk Wanda yasan matashin ya cuceshi ko ya zalince shi, ya shigar da korafinsa, don fadada bincike Kansa kafin a Gurfanar da shi a gaban kotun.<\/p>\n<p>&nbsp;<\/p>\n<p>Muryar kakakin Rundunar Yan Sandan Kano SP Abdullahi Haruna Kiyawa da kuma Wanda Ake Zargin<\/p>\n<p>&nbsp;<\/p>\n<p>Mai rahoto;<\/p>\n<p>Salihu Garba.<\/p>\n<p>&nbsp;<\/p>\n<p>At-tajdid News.<\/p>\n","protected":false},"excerpt":{"rendered":"<p>Rundunar Yan Sandan jahar Kano, ta kama wani Dan Sandan Sarauniya na bogi, mai suna Salisu Bala , Dan Shekaru 31 mazaunin unguwar Kurna. &nbsp; An kama Wanda Ake Zargin a ranar 14 ga watan Oktoba 2024, bayan Samun rahotanni daga unguwanni, Sabon Gari, Fagge da Koki dadai sauransu, kan cewar wadansu batagari suna fitowa [&hellip;]<\/p>\n","protected":false},"author":2,"featured_media":3431,"comment_status":"open","ping_status":"open","sticky":false,"template":"","format":"standard","meta":{"content-type":"","footnotes":""},"categories":[59],"tags":[],"class_list":{"0":"post-3430","1":"post","2":"type-post","3":"status-publish","4":"format-standard","5":"has-post-thumbnail","7":"category-news"},"_links":{"self":[{"href":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/posts\/3430","targetHints":{"allow":["GET"]}}],"collection":[{"href":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/posts"}],"about":[{"href":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/types\/post"}],"author":[{"embeddable":true,"href":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/users\/2"}],"replies":[{"embeddable":true,"href":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/index.php?rest_route=%2Fwp%2Fv2%2Fcomments&post=3430"}],"version-history":[{"count":1,"href":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/posts\/3430\/revisions"}],"predecessor-version":[{"id":3432,"href":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/posts\/3430\/revisions\/3432"}],"wp:featuredmedia":[{"embeddable":true,"href":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/media\/3431"}],"wp:attachment":[{"href":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/index.php?rest_route=%2Fwp%2Fv2%2Fmedia&parent=3430"}],"wp:term":[{"taxonomy":"category","embeddable":true,"href":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/index.php?rest_route=%2Fwp%2Fv2%2Fcategories&post=3430"},{"taxonomy":"post_tag","embeddable":true,"href":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/index.php?rest_route=%2Fwp%2Fv2%2Ftags&post=3430"}],"curies":[{"name":"wp","href":"https:\/\/api.w.org\/{rel}","templated":true}]}}