{"id":3415,"date":"2024-10-16T20:50:55","date_gmt":"2024-10-16T20:50:55","guid":{"rendered":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/?p=3415"},"modified":"2024-10-16T20:50:55","modified_gmt":"2024-10-16T20:50:55","slug":"sojojin-israila-130-sun-sanya-hannun-dakatar-da-yakin-da-suke-yi-a-gaza","status":"publish","type":"post","link":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/?p=3415","title":{"rendered":"Sojojin Isra&#8217;ila 130 Sun Sanya Hannun Dakatar da Yakin da Suke yi a Gaza\u00a0"},"content":{"rendered":"<p>&nbsp;<\/p>\n<p><span style=\"color: #008000\">Rundunar sojin Isra&#8217;ila ta fara dakatar da jami&#8217;anta da dama da suka ce za su daina aikin soji da ya\u0199i a Gaza har sai gwamnati ta amince da yarjejeniyar musayar fursunoni don dawo da Isra&#8217;ilawar da aka yi garkuwa da su gida.<\/span><\/p>\n<p>&nbsp;<\/p>\n<p><span style=\"color: #008000\">&#8220;Dakatar da sojojin, ciki har da manya biyar da ke matsayin jiran ko-ta-kwana, ta fara ne a &#8216;yan kwanakin nan ta hanyar kiran waya ga dukkan wa\u0257anda suka sanya hannu a madadinsu &#8211; ciki har da kiran da aka yi wa sojan da ke aiki a Gaza,&#8221; in ji jaridar Haaretz a ranar Talata.<\/span><\/p>\n<p>&nbsp;<\/p>\n<p><span style=\"color: #008000\">&#8220;\u018aaya daga cikin wa\u0257anda suka sanya hannun ya fa\u0257a wa wani soja cewa manyansa sun nemi ya sanya hannu a wasi\u0199ar, amma ya \u0199i yin hakan,&#8221; in ji jaridar.<\/span><\/p>\n<p><a href=\"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/wp-content\/uploads\/2024\/10\/IMG-20241016-WA0022.jpg\"><img loading=\"lazy\" loading=\"lazy\" decoding=\"async\" class=\"aligncenter size-medium wp-image-3417\" src=\"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/wp-content\/uploads\/2024\/10\/IMG-20241016-WA0022-300x165.jpg\" alt=\"\" width=\"300\" height=\"165\" srcset=\"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/wp-content\/uploads\/2024\/10\/IMG-20241016-WA0022-300x165.jpg 300w, https:\/\/attajdidnews.com.ng\/wp-content\/uploads\/2024\/10\/IMG-20241016-WA0022-768x422.jpg 768w, https:\/\/attajdidnews.com.ng\/wp-content\/uploads\/2024\/10\/IMG-20241016-WA0022-860x473.jpg 860w, https:\/\/attajdidnews.com.ng\/wp-content\/uploads\/2024\/10\/IMG-20241016-WA0022.jpg 873w\" sizes=\"auto, (max-width: 300px) 100vw, 300px\" \/><\/a><\/p>\n<p><span style=\"color: #008000\">Wani soja kuma ya bayyana kiran wayar da &#8216;barazana&#8217;, inda wani kuma ya ce kwamandan bataliyarsu ne ya yi kiran waya mai tsayi, wanda hakan ya janyo aka dakatar da shi, in ji jaridar.<\/span><\/p>\n<p>&nbsp;<\/p>\n<p><span style=\"color: #008000\">Mummunar tattaunawar Netanyahu;<\/span><\/p>\n<p><span style=\"color: #008000\">Rahoton na Haaretz ya \u0199ara da cewa a makon jiya ne sojoji 130 suka sanya hannu kan wata wasi\u0199a inda suka sha alwashin ba za su ci gaba da aikin soji ba har sai gwamnati ta amince da tsagaita wuta a Gaza tare da tabbatar da an yi musayar fursunonin da ke tsare.<\/span><\/p>\n<p>&nbsp;<\/p>\n<p><span style=\"color: #008000\">An rubuta wasi\u0199ar ga Firaminista Netanyahu, ministoci, da shugaban rundunar soji Herzi Halevi.<\/span><\/p>\n<p>&nbsp;<\/p>\n<p><span style=\"color: #008000\">Isra&#8217;ila ta yi \u0199iyasin akwai mutanenta 101 da ake tsare da su a Gaza, inda Hamas kuma ta ce an kashe mutanen a hare-haren kan mai-uwa-da-wabi da Isra&#8217;ila ta kai yankin.<\/span><\/p>\n<p>&nbsp;<\/p>\n<p><span style=\"color: #008000\">Yun\u0199urin shiga tsakanin da Amurka, Masar da Qatar ke yi don tsagaita wuta a Gaza da musayar fursunoni tsakanin Isra&#8217;ila da Hamas ya ci tura saboda Firaministan Isra&#8217;ila Benjamin Netanyahu ya \u0199i dakatar da ya\u0199i inda yake ci gaba da kawo sabbin sharu\u0257\u0257a.<\/span><\/p>\n<p>&nbsp;<\/p>\n<p><span style=\"color: #008000\">Sharu\u0257\u0257an sun ha\u0257a da kar\u0253e iko da Hanyar Philadelphi da ke tsakanin Gaza da Masar, fita ta \u0199ofar Refay da hana maya\u0199an Falas\u0257inawa dawowa arewacin Gaza ta hanyar tantance masu dawowa ta hanyar Netzarim.<\/span><\/p>\n<p>&nbsp;<\/p>\n<p><span style=\"color: #008000\">Hamas ta nace cewa lallai Isra&#8217;ila ta janye gaba \u0257aya daga yankin kafin ta amince da wata yarjejeniya.<\/span><\/p>\n<p>&nbsp;<\/p>\n<p><span style=\"color: #008000\">Ci gaba da kisan kiyashi;<\/span><\/p>\n<p><span style=\"color: #008000\">Tun bayan harin 7 ga Oktoban 2023 Isra&#8217;ila ta fara kai hare-hare Gaza tana aikata kisan kiyashi, duk da kiran tsagaita wuta da Kwamitin Tsaro na Majalisar \u018ainkin Duniya ya yi.<\/span><\/p>\n<p>&nbsp;<\/p>\n<p><span style=\"color: #008000\">Ta kashe fiye da mutane 42,300, galibinsu mata da yara, kana ta jikkata fiye da 99,000 a ya\u0199in.<\/span><\/p>\n<p>&nbsp;<\/p>\n<p><span style=\"color: #008000\">Hare-Haren Isra&#8217;ila ya raba kusan dukkan jama&#8217;ar Gaza da matsugunansu a yayin da \u0199awanyar da aka yi musu ta janyo \u0199arancin abinci, ruwan sha mai tsafta, da magunguna.<\/span><\/p>\n<p>&nbsp;<\/p>\n<p><span style=\"color: #008000\">Isra&#8217;ila na fuskantar tuhumar aikata kisan kiyashi a Kotun \u0198asa da \u0198asa.<\/span><\/p>\n<p>&nbsp;<\/p>\n<p><strong><span style=\"color: #0000ff\">At-tajdid News.<\/span><\/strong><\/p>\n","protected":false},"excerpt":{"rendered":"<p>&nbsp; Rundunar sojin Isra&#8217;ila ta fara dakatar da jami&#8217;anta da dama da suka ce za su daina aikin soji da ya\u0199i a Gaza har sai gwamnati ta amince da yarjejeniyar musayar fursunoni don dawo da Isra&#8217;ilawar da aka yi garkuwa da su gida. &nbsp; &#8220;Dakatar da sojojin, ciki har da manya biyar da ke matsayin [&hellip;]<\/p>\n","protected":false},"author":2,"featured_media":3416,"comment_status":"open","ping_status":"open","sticky":false,"template":"","format":"standard","meta":{"content-type":"","footnotes":""},"categories":[60],"tags":[],"class_list":{"0":"post-3415","1":"post","2":"type-post","3":"status-publish","4":"format-standard","5":"has-post-thumbnail","7":"category-international-news"},"_links":{"self":[{"href":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/posts\/3415","targetHints":{"allow":["GET"]}}],"collection":[{"href":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/posts"}],"about":[{"href":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/types\/post"}],"author":[{"embeddable":true,"href":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/users\/2"}],"replies":[{"embeddable":true,"href":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/index.php?rest_route=%2Fwp%2Fv2%2Fcomments&post=3415"}],"version-history":[{"count":1,"href":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/posts\/3415\/revisions"}],"predecessor-version":[{"id":3418,"href":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/posts\/3415\/revisions\/3418"}],"wp:featuredmedia":[{"embeddable":true,"href":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/media\/3416"}],"wp:attachment":[{"href":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/index.php?rest_route=%2Fwp%2Fv2%2Fmedia&parent=3415"}],"wp:term":[{"taxonomy":"category","embeddable":true,"href":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/index.php?rest_route=%2Fwp%2Fv2%2Fcategories&post=3415"},{"taxonomy":"post_tag","embeddable":true,"href":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/index.php?rest_route=%2Fwp%2Fv2%2Ftags&post=3415"}],"curies":[{"name":"wp","href":"https:\/\/api.w.org\/{rel}","templated":true}]}}