{"id":3342,"date":"2024-10-09T13:08:24","date_gmt":"2024-10-09T13:08:24","guid":{"rendered":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/?p=3342"},"modified":"2024-10-09T13:08:24","modified_gmt":"2024-10-09T13:08:24","slug":"israila-ta-kashe-fitaccin-jagoran-palastinawa","status":"publish","type":"post","link":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/?p=3342","title":{"rendered":"Isra&#8217;ila ta Kashe Fitaccin Jagoran Palastinawa\u00a0"},"content":{"rendered":"<ol>\n<li>An kashe wani fitaccen jagoran Falas\u0257inawa Ziad Abu Hlail yayin wani samame da Isra\u2019ila ta kai gidansa don kama \u0257aya daya daga \u2018ya\u2019yansa a unguwarsu Dura, a arewacin Hebron a Ga\u0253ar Yamma da Kogin Jordan da aka mamaye. Ana yawan ganinsa yana tunkarar sojojin Isra\u2019ila a bidiyoyinsa da ake wallafa wa a kafofin sada zumunta yana hana sojojin Isra\u2019ila yin harbi ko kama Falas\u0257inawa matasa.<\/li>\n<\/ol>\n<p>Iyalan Abu Hlail mai shekara 66 sun ce sojojin Isra\u2019ila sun yi dirar mikiya a gidansa yayin wani samame da suka kai tsakar dare, suka sa ya sa ya fa\u0257i lokacin da ya tafi duba \u0257ansa da aka tsare.<\/p>\n<p>Ya suma sannan ya mutu a gidansa kafin motar \u0257aukar marasa lafiya ta kai shi asbiti, kamar yadda matarsa Basma Abu Hlail ta bayyana.<\/p>\n<p>\u201cMuna bacci wajen 4:00 na asuba sojoji (na Isra\u2019ila) sun kewaye gidanmu suka kama \u0257ana, sun fitar da shi daga gidan. Mahaifinsa ya so ya bi bayansa da gudu, amma ba su bar shi ba. Sun tura \u0199ofa, sai ya fa\u0257i ya mutu. Ya yi shahada. Mun kira motar \u0257aukar marasa lafiya amma ba ta zo ba. Allah ya \u0257auki ransa a gida, motar \u0257aukar marasa lafiyar ba ta \u0257auke shi zuwa asibiti ba,\u201d a cewar matarsa.<\/p>\n<p>Mai Rahoto<\/p>\n<p>Mujahid Muhammad Tasiu<\/p>\n<p>AT-TAJDID NEWS<\/p>\n","protected":false},"excerpt":{"rendered":"<p>An kashe wani fitaccen jagoran Falas\u0257inawa Ziad Abu Hlail yayin wani samame da Isra\u2019ila ta kai gidansa don kama \u0257aya daya daga \u2018ya\u2019yansa a unguwarsu Dura, a arewacin Hebron a Ga\u0253ar Yamma da Kogin Jordan da aka mamaye. Ana yawan ganinsa yana tunkarar sojojin Isra\u2019ila a bidiyoyinsa da ake wallafa wa a kafofin sada zumunta [&hellip;]<\/p>\n","protected":false},"author":2,"featured_media":3343,"comment_status":"open","ping_status":"open","sticky":false,"template":"","format":"standard","meta":{"content-type":"","footnotes":""},"categories":[60],"tags":[],"class_list":{"0":"post-3342","1":"post","2":"type-post","3":"status-publish","4":"format-standard","5":"has-post-thumbnail","7":"category-international-news"},"_links":{"self":[{"href":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/posts\/3342","targetHints":{"allow":["GET"]}}],"collection":[{"href":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/posts"}],"about":[{"href":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/types\/post"}],"author":[{"embeddable":true,"href":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/users\/2"}],"replies":[{"embeddable":true,"href":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/index.php?rest_route=%2Fwp%2Fv2%2Fcomments&post=3342"}],"version-history":[{"count":1,"href":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/posts\/3342\/revisions"}],"predecessor-version":[{"id":3344,"href":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/posts\/3342\/revisions\/3344"}],"wp:featuredmedia":[{"embeddable":true,"href":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/media\/3343"}],"wp:attachment":[{"href":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/index.php?rest_route=%2Fwp%2Fv2%2Fmedia&parent=3342"}],"wp:term":[{"taxonomy":"category","embeddable":true,"href":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/index.php?rest_route=%2Fwp%2Fv2%2Fcategories&post=3342"},{"taxonomy":"post_tag","embeddable":true,"href":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/index.php?rest_route=%2Fwp%2Fv2%2Ftags&post=3342"}],"curies":[{"name":"wp","href":"https:\/\/api.w.org\/{rel}","templated":true}]}}