{"id":3324,"date":"2024-10-08T06:50:04","date_gmt":"2024-10-08T06:50:04","guid":{"rendered":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/?p=3324"},"modified":"2024-10-08T06:50:04","modified_gmt":"2024-10-08T06:50:04","slug":"rundunar-yan-sandan-nigeria-ta-janye-jamianta-daga-hedikwatar-kananan-hukumomin-a-jahar-rivers","status":"publish","type":"post","link":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/?p=3324","title":{"rendered":"Rundunar &#8216;Yan Sandan Nigeria Ta Janye Jami\u2019anta Daga Hedikwatar Kananan Hukumomin a Jahar Rivers"},"content":{"rendered":"<p>Rundunar &#8216;yan sandar jihar Rivers ta janye jami\u2019anta daga dukkan sakatariyar \u0199ananan hukumomi 23 da ke jihar, hakan na zuwa ne bayan kammala za\u0253en \u0199ananan hukumomin tare da rantsar da wadanda suka yi nasara.<\/p>\n<p>A cikin wata sanarwa da mai magana da yawun Rundunar &#8216;yansandar, Grace Iringe-Koko , ta fitar da safiyar yau Litinin ta tabbatar da hakan.<\/p>\n<p>Ta ce kwamishinan &#8216;yansanda na jihar ya bayar da umarnin ne \u0199ar\u0199ashin umarnin Sifeto Janar, Kayode Egbetokun, wanda ya umarci a janye jami\u2019an da ke samar da tsaro a dukkan hedikwatar \u0199ananan hukumomin jihar nan take.<\/p>\n<p>Jam\u2019iyar APP ce ta samu nasarar lashe za\u0253en \u0199ananan hukumomi 22 a cikin 23, yayin da jam\u2019iyar AA ta samu nasarar lashe za\u0253en \u0199aramar hukumar, Etche.<\/p>\n<p>Jami\u2019an &#8216;yansandan dai sun \u0199ar\u0253e iko da hedikwatar \u0199ananan hukumomin jihar Rivers a watan Yuni sakamakon rashin fahimta da ta shiga tsakanin Kantomomi masu goyon bayan gwamnan jihar mai ci Siminalayi Fubara da kuma tsoffin shugabannin \u0199ananan hukumomi na gwamnatin da ta gabata da ke goyon bayan tsohon gwamnan jihar kuma ministan Abuja, Nyesom Wike.<\/p>\n<p>Gwamna Siminalayi Fubara na takun sa\u0199a da tsohon uban gidansa, ministan Abuja, Nyesom Wike, inda kowanensu ke son samun rinjaye a siyasance a jihar.<\/p>\n<p>Rikicin ya sanya yaran gwamna Fubara barin jam\u2019iyar PDP, inda suka yi takara a jam\u2019iyar APP.<\/p>\n<p>Mai rahoto;<\/p>\n<p>Salihu Garba. A<\/p>\n<p>At-tajdid News.<\/p>\n","protected":false},"excerpt":{"rendered":"<p>Rundunar &#8216;yan sandar jihar Rivers ta janye jami\u2019anta daga dukkan sakatariyar \u0199ananan hukumomi 23 da ke jihar, hakan na zuwa ne bayan kammala za\u0253en \u0199ananan hukumomin tare da rantsar da wadanda suka yi nasara. A cikin wata sanarwa da mai magana da yawun Rundunar &#8216;yansandar, Grace Iringe-Koko , ta fitar da safiyar yau Litinin ta [&hellip;]<\/p>\n","protected":false},"author":2,"featured_media":3325,"comment_status":"open","ping_status":"open","sticky":false,"template":"","format":"standard","meta":{"content-type":"","footnotes":""},"categories":[59],"tags":[],"class_list":{"0":"post-3324","1":"post","2":"type-post","3":"status-publish","4":"format-standard","5":"has-post-thumbnail","7":"category-news"},"_links":{"self":[{"href":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/posts\/3324","targetHints":{"allow":["GET"]}}],"collection":[{"href":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/posts"}],"about":[{"href":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/types\/post"}],"author":[{"embeddable":true,"href":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/users\/2"}],"replies":[{"embeddable":true,"href":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/index.php?rest_route=%2Fwp%2Fv2%2Fcomments&post=3324"}],"version-history":[{"count":1,"href":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/posts\/3324\/revisions"}],"predecessor-version":[{"id":3326,"href":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/posts\/3324\/revisions\/3326"}],"wp:featuredmedia":[{"embeddable":true,"href":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/media\/3325"}],"wp:attachment":[{"href":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/index.php?rest_route=%2Fwp%2Fv2%2Fmedia&parent=3324"}],"wp:term":[{"taxonomy":"category","embeddable":true,"href":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/index.php?rest_route=%2Fwp%2Fv2%2Fcategories&post=3324"},{"taxonomy":"post_tag","embeddable":true,"href":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/index.php?rest_route=%2Fwp%2Fv2%2Ftags&post=3324"}],"curies":[{"name":"wp","href":"https:\/\/api.w.org\/{rel}","templated":true}]}}